NOVELSUncategorized

AURE KAN AURE 8

Aure Kan. aure
Chapter 8
………………………………

Tafia mai nisa Sukai kamin su isa wani
tangamemen gate
Daya daga cikinsu yam saurin fitowa ya zanyoshi
suka nufi ciki

Gidane qaton gaske
Ta cikin wani falo suka ratsa mai cike da daular
duniya sannan
suka isa wani daki Dakin na dauke da kujeru
tareda babban tebur a tsakiyarsa daya daga
cikinsu yace zaka zauna anan har sanda hajiya
zata qaraso. Don kuyi magana
Sukace karka damu babu mai cutar dakai Tunda
har kabi shariddanmu
Suka juya suka fice gamida kulle qofar ta baya
Adnan ya durqusa a wajen cikin tsananin tsoro
Lallai yana cikin tashin hankali marar misultuwa
shin meye dalilin kawoshi nan
Meye manufar yin haka?
Sannan suwa sukasa a kawoshi nan?
Tambayoyin da baida mai amsa masasu
Adnan har qarfe hudu na yamma tana kiran
adnan babushi babu dalilinsa
Tsawon mintina talatin kenan tana zaman jiransa
Amman da alamar bazaizoba
To wa zatace ya rage mata hanya? Daman sady
ce
Kuma ta kammala karatunta
Daman kuma sundanja baya da zumuncin nasu
Don haka ta ciro wayarta ta kira direbanta Wanda
ta hutar dashi Sbd dawowar adnan
Tace masa yai maza kome yake ya aje yaxo ya
dauketa a skull yace
Angama ranki shi Dade. Baifi minti talatinba ya
Iso ya dauketa saidai zuciyata na cike da alhinin
abinda ya hana adnan
Zuwa daukar nata
Gashi tanata kiran wayarsa saidai ta ringin harta
dauke
Ba,a dagawa to ko lfy abinda take Tambayar
kanta kenan
Zuciyata bata qara tsinkewaba saida taga har
anyi sallar isha,i bai dawoba
Har a lokacin k

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button