DEEN MARSHALL COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

DEEN MARSHALL COMPLETE HAUSA NOVEL

Asubar fari alarm din gefen gadonta ya tada ita ta bude idanuwanta ahankali tana kokarin Kai hannu ta kashe taji mutum tareda ita
Gabanta ya buga da qarfi cikin sauri takai hannu gefen gadon ta kunna wutar dakin Mara haske daidai Yana bude idanuwansa ahankali ya kalleta da yanayin daya sake kayar Mata gaba da ganinsa ta yunqura da qarfi zata tashi ya girgiza Mata Kai ahankali Yana maidata jikinsa cikin kasala yace”

Banason farkawa da hayaniya Yana sani ciwon kai,ki riqe hakan.

A hasalce da bacin Rai da mamaki tana qin daga murya danma Kar tsautsayi yasa aji tace”

Meya kawoka Nan?
Menene hakan?
Banason wuce wuri fa,Abinka yayi yawa….

Bude idanuwansa yayi da kyau akanta har lokacin tana cikin jikinsa ya shafo bayanta da hannunsa dake cikin rigarta yace”

Ke bakinki baya mutuwa ne?
Just shut up ok¿Nafada Miki banason farkawa da hayaniya.

Turesa tahau Yi tako Ina sai hannuwanta daketa turesan suna Masa wani irin waiwayi dayasashi dagowa ya kalleta da mayun idanuwansa cikin kunnenta ya furta”

Kinsan me kikeyi kuwa?

Da sauri tasake turasa batareda ta kalli fuskarsa ba sbd Jin muryarsa data sauya.

MAMUH

ZAFAFA BIYAR 2022????

NANA HAFSAT(MISS XOXO)
SO DA ZUCIYA

SAFIYYA HUGUMA
DABI’AR ZUCIYA

MAMUH GEE
DEEN MARSHALL

HAFSAT RANO
HALIN GIRMA

BILLYN ABDULL
TAKUN SAKA

Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka????????
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k

Zaku tura kudin a

6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Sai shedar payment dinki a????????????

08184017082

Kokuma katin waya na MTN anan????????

09134848107

DM 30
Riqe hannunta yayi ahankali yana sake kallonta da yanayinda yasake fadar Mata da gaba yace”

Ya Isa haka,kece Kika jawo wannan yanzu..

Shinshinan wuyanta yashiga Yi Yana sake shafa bayanta zuwa wuyanta da hannunsa dake cikin rigarta har lokacin,tsikar jikinta dasuka tashi gabaki daya sbd wani irin fitannan kiss daya sauke Mata a wuyanta da Babu komai,
Tasake daga hannuwan zata turasa can qasan maqoshinsa ya furta”
Kinayi Zaki Zaki ja na rasa jirgina Kuma wlh na rasa jirgina saimun bar gidan Nan ayau.

Bata tsaya sauraronsaba sbd idonta dasuka Gama rufewa taringa turasa Wanda hakan yake qarasa sauya yanayinsa ya juyar da ita gabaki daya Yana Mata rumfa tareda dago fuskarta yana hade bakinsa da nata hannuwansa Kuma na zare rigar baccinta ya jefar da ita Yana hada jikinsa da nata da Babu riga shima dama Bai Kwana da riga jikinsa dagashi sai dogon wandon baccinsa rigar sanyice yazo da ita Kuma yacire.
Saida kukanta ya daina fita gabaki daya kafin ya taqaita aikinsa daya mugun shagala ayi musammam yau daya samu hanyar da kyau
ya dauketa da kansa ya nufi toilet da ita,
Yana sauketa ahankali duk da batada qarfi da kuzari Haka tabi bango ta fito ko gani batayi sosai duk wani rauninta ya fama matashi zallar azaba takeji tana fitowa toilet din ta zube qasa da Jan jiki ta qarasa gadon ta kwanta bakin gadon hawaye na tsiyayo idanuwanta dasuke a matuqar kumbure.

Kamar zai biyota yasan Rigima kawai zatai Kuma batada qarfin yin rigimar Dan Haka ya barta kawai yayo wankansa duk biyu da yafito daureda qaramin towel dinta dayayi Masa kadan yahau goge jikinsa Yana duba agogon sallar asuba da aka tada tuni ya kalleta Yana qarasawa inda take bai tsaya komaiba yakuma daukanta duka ya nufi toilet da ita ya aje ahankali,
Zata qwace jikinta ya saketa a hankali Yana cewa”

Relax fita zanyi.

Juyawa yayi ya fice ya saka kayansa ya fice da sauri zuwa masallaci.

A palon kuwa Yana fitowa daga dakin ruqayyat na fitowa daga kicin data shigo ta kofar baya ta kicin din Dan fara aikace aikacensu dasuke farawa tun qarfe shida da rabi Amma yanayin ciki da Hanifa take dashi yanzu tun asuba take shigowa Dan hanifar tun asuba tana tashi saitaci abinci tayi sallah Takoma bacci kafin Kuma ayi breakfast da ita.

Tana ganinsa tayi saurin sauke Kai cikin tsananin girmamawa tana dakatawa daga inda take harsaida ya fice tukuna.

Ahankali ta gyara kanta tayi wanka da ruwan zafi sosai tasake shiga cikinsu sosai kafin tayi wankan Dole jikinta yayi Mata daidai tsamin jikin ya Dan tafi ta fito ahankali ta saka kayan data fara sawa jiyan ta cire riga da wando masu kauri tayi sallah ta koma gado ta kwanta sbd zazzafan zazzabin datake Jin Yana saukar Mata.

Qarfe shida da rabi ya fito shirye tsaf cikin Roberto cavalli jeans da white Armani rugbay shirt sai qatuwar tsaddadiyar rigar sanyi jacket daya Dora me tsayi sai qamshinsa ke tashi tuni aka fitarda motarda zata kaisa airport ya kalli hajjo cikin kulawa yayi Kama hannunta Kamar yanda yasaba cikin kulawa yace”

Allah ya sadamu da alkhairi,saina dawo Inshallah.

Dafa hannunsa tayi tace”

Allah yacigaba da yiwa rayuwarka albarka,
ALLAH ya tsare yakai lfy.

Kofar dakinta ya kalla kafin ya nufa kofar dakin ya tura yashiga yaganta kwance baccin wuya yayi gaba da ita ya qarasa ahankali ya sunkuya ya shafa fuskarta tareda Bata light kiss ya Ciro katinsa na banki daya tareda paper me daya rubuta password ya ajiye Mata gefen pillow ya fice.

Yana fitowa shida Hanifa suka fito zata rakosa mota a bakin motar suka tararda Hannah shirye cikin kayan sanyi itama sbd safiyace Sosai akwai sanyi zata rakasa airport Kamar yanda tasaba duk zuwansa
Suka Shige motar driver yaja suka fito motar mutanensa na waje suka Mara musu baya suka harba titi.

Bayan dawowar Hanifa ciki Kai tsaye dakin Naj ta nufa Dan ita Kam Hannah ke wasu abubuwan itakeji wa Naj din ba Dadi tunda Naj din Bata yiwa kanta fada da karatun ta nutsu ta amsa aurenta tun kafin ayi Mata sagegeduwa tun Bata ganewa komai a aurenba.

Bacci ta taddata tanayi ta qarasa bakin gadon tana tunanin kilama ko sallar asuba Bata tashi tayiba
Tana Kai hannu jikin Naj din taji yadauka wani irin zafi sosai.

Da sauri ta kalleta tana sake taba jikin nata da har wani Dan guntun Nishi takeyi cikin sauri da damuwa tace”

Naj,Naj kina fama da zazzabi me zafine Haka?

Bude idanuwanta tayi ahankali cikin siriryar murya tace”

Nasha magani idan nayi bacci Koda Zan tashi Inshallah ya sauka.

Da kulawa Hanifa tace”

Wane magani Kika Sha?
Bari naje na sanarwa Dr sa’id a waya.

Girgiza Kai tayi ahankali tana cewa”

No please karki fada Masa ki Bari nayi bacci Dana tashi Inshallah shikenan.

Badan tasoba tace”

Shikenan Bari na kwanta anan din mugani zuwa anjima idan kin tashi daga baccin.

Duk da tana cikin zafin zazzabi saidata yunqura ta tashi zaune tana cewa”

Aa kije karki damu Inshallah nafada Miki ba wani ciwo bane.

Kallonta Hanifan take da mamakin ganin tashinta zaune Kai tsaye tace”

Naji Amma dai Zan kwanta anan ko natafi dakina bazan iya bacci ba idan nabarki ahaka.

Riqo hannunta Naj tayi da sauri tana Dan rufe ido ta bude sbd zafin zazzabin ta qaqalo murmushin daya sake sawa Hanifa zargin boyon wani abun Naj keyi tace”

Hanifa dan Allah kije dakinki
Na Miki alqawarin Ina lafiya Inshallah.

Naj is there anything you’re not telling me??

Like what Hanifa?” Naj din tafada cikin Dan mamaki.

Hanifa tace”

Like abin dayasa bakyason na kwanta anan din sbd na tabbatarda ba sbd karna damu bane wannan din.

Ajiyar zuciya Naj ta sauke tana rintse ido sbd rashin sanin yanda zata Hana Hanifan kwanciya a gadon Dan duk Wanda yasan Jalal farin sani to Yana hawa gadon saiyasan jalal din ya kwana a gadon Dan kuwa daga bargon har zanin gadon da pillows din qamshin turarensa sukeyi.
Tasan Hanifa na hawa saitace qamshin JALAL takeji,
Me zatace idan ta tambayeta hakan?
Wannan wace irin masifa ce ta sameta ta kame kame,
Wlh dai angama da rayuwarta.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button