GIMBIYA HAKIMA COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

GIMBIYA HAKIMA COMPLETE HAUSA NOVEL

????MANAZARTA
WRITERS ASSOCIATION ????????️

 *M. W. A* 

Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. ????????
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa


STORY AND WRITING BY

_Jameelah jameey ????_ 

*(Yar mutan kankia????????)*  

BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JINKAI

Wannan labarin kagaggen ne, duk wanda yazo daidai da rayuwarshi a kasi ne.

NASADAUKAR DA WANNAN LITTAFIN GA FATIMA ABUBAKAR BELLO, ALLAH YA BAR KAUNA YAR UWA RABIN JIKI????????

95&96

Tana zaune tana lazimi gama raka’atul fijir inta kenan tana lazimi Hakim ya shigo, zauna nawa yayi suka shafa tare sannan yace tunda ta tashi shi zai tafi sallah, bayan ta gama sallahr asuba wanka tayi ta shirya cikin wata atamfa yellow mai ratsin green sannan ta fito kichent ta shiga ta fara haɗa masu breakfast na gani ba faɗa, dan zagewa tayi tana tsara masu break mai kyau da dadi, su kuma su Azima daman su ke gyara shashen su uku haka suka fito suna aikinsu, Hakim ya gama azkar ɗin shi sanann ya taho sheshen shi gaisawa yayi dasu Azima dan yana ganin girmansu, balle ma da yake ganin kaunar Jewel ɗin shi a kwayar idanunwansu shiyasa yake basu girma dan duk mai san Hakima yace shi yake so, kuma duk wanda bai san Hakima tabbas bai sonshi shima tunda Hakima itace rayuwarshi, bayan sun gama gaisawa ya shiga cikin parlour kamshin girkin Hakima ya doki hancin Hakim, lunshe idanun shi yayi yana godiya ga Allah da ya bashi Hakima dan yasan ba wayaun shi bane ya bashi ko dibararshi Hakima kyautace Allah ya bashi, kuma ya ansa hannu biyu yana yi mashi godiya.

Ji tayi an ɗagata sama ana juyi da ita,dariya ta fara yi mashi tana cewa, “please Angle ka sauke ni pls mana.”…… Ta ƙarasa maganar tana tusa hannunta cikin laulausar sumar kanshi da taji kudi wajen gyara, bai sauke ta ba sai da ya gaji dan kanshi sannan yace, “Good morng Rayuwata, yana yi mata wani hots romatic kiss, “itama cewa tayi, “Morg too bugun numfashi na.”…. Dariya sukayi su dukansu yana jan hancinshi cewa yayi, “Jewel mai like dafa mana har haka ya cika gida da kamshi haka.”

“Gasarsaiyar gurasa sai kosai, “wow Jewel bari na taya ki ko.”? …. “Aa ai na gama Angel ka gani ma.”?…. “Eh nagani Jewel sannu da aiki.”…. “Yauwa yanzun dai kaje ka shirya sai ku fito kai da Amarya muyi breakfast.”….. “To shikenan yanda kakece haka za’ayi uwar gida sarautar mata.”

Haka suka fito tare shi ya shiga room ɗin shi itama ta shiga nata wanka ta shiga, tunda Hakim ya shigo room ya tarda Hikimatu tana bacci lokaci ya duba yaga 10am, amman ga dukan alamu bata tashi tayi sallah ba balle ta shirya, ranshi ɓace ya tadda, “wai shin bazaki tashi kiyi wanka kiyi sallah ba? Tun ɗazun nike tadaki harna fito wanka amman baki tashi ba? To kinga tafiya dan Jewel nacen tana jiranmu mu fito cin abinci bansan bata mata lokaci.”

Wani irin kallo tayi mashi, wai duk abunda Hakim yayi mata amman da maganganun da zai saka mata dasu kenan “wallahi dole na fidda Hakima a zuciyar Hakim.”… Ta faɗa cikin fushi tashi tayi ta haɗa ruwa tayi wanka tana fitowa tayi sallah sannan ta shirya ta fito, zaune ta iskesu bisa dining sun ajiran isowarta, tana zuwa ta samu waje ta zauna sai cin magani take, Hakima tace mata, “ina kwana Amaryarmu fatan kin tashi lafiya.”?…. Wani kallo tayi mata sannan tace, “lafiya.”?

Murmurshi Hakima sannan ta tashi ta fara zuba ma Hakim abinci itama ta zuba nata ta turama Hikimatu cooler ɗin abincin duka a gabanta, zubawa tayi sai da Hakim ya ɗaga kai ya kalleta dan sai da ta cika plate tas sannan ta tura cooler ta fara ci ba ko bissimilla babu ta fara cin abincin ta, bissimilla Hakima tayi ta fara cin abincin itama, shima haka Hakim, basu wani jima da fara cin abincin ba Hakima ta tashi ta koshi ko rabin wanda ta sa bata ci ba, kallonta Hakim yayi yace, “ya naga kin tashi Jewel.”?….. “Uhm, ni na koshi Angle cikina cike yake kamar zai fashe.”?….. “Oya, maza zauna ki ƙara cin abinci kar raina ya ɓaci mai yasa baki san cin abinci Jewel.”?

“Ina fa ci kawai dai na koshi, kuma ai nace da yawa.”… “Eh nagani.”… Abunda yace kenan ya cigaba da cin abincinshi dan abincin yayi mashi dadi sosai, koda taga Hakim ya kyaleta sai ta wuce ta barmasu parlourn dan su huta susha amarcin su, koda ta shiga ɗakin Waya sukayi dasu Fulani da Yakumbo sannan ta hau online ta fara chatting da su Maryam.


“Boka kaji wata sabuwa kuma fa, wai Hakim ya ƙara aure wata Hikimatu boka so nike a kashe man ita.”

Hahhahahaha, “ina san haka, ai itama ba kashe ta zamuyi ba anshi wannan maganin shi zaki bata taci cikin abinci itama ba maganar ciki dan haka sauran sati biyu Hakim ya mutu to maiye abun tada hankali.”?… “To Turmurturs yanda kace haka za’ayi mun barka lafiya.”

Haka suka taho cikin farinciki, koda dare yayi sai da Kilishi ta koma boka yayi mata wanka sannan ta dawo gida ta kwanta.


Soyayya ake mai ƙarfi tsakanin Yarima Annas da Gimbiya Maryama, Aliyu da Gimbiya Sadiya, Maryam kuma da Yarima Humad, dan su duka sunyi nisa cikin soyayar junansu har iyaye sun shiga dan har an aiko da kudin neman auren Gimbiya Maryama da Yarima Annas, shima Aliyu sun kawo nasu dan har an tsada ranar bikin.


Yau Hakima take ansar kwana dan haka breakfast ɗin yau daban yake da na kullun, bayan sun gama breakfast ɗin tashi sukayi suka shiga ciki shi Hakim shashen Gimbiya Fulani ya wuce, Gimbiya Hikimatu na ganin Hakim ya fita ta ɗauko waya ta kira Mamarta suka fara magana, “wallahi Mama Hakim bai sona bai damu dani ba sai matarshi dan gabana suke soyayya ko kunya basu ji.”…. Mtssssss! “Aikin banza aikin wofi, anya Hikimatu kinsha Nonona kuwa? Ina maganin da na baki kiyi amfani dasu.”?

“Wallahi Mama nayi anfanin dasu ammman banga wani aiki ba, amman ai yau nike fita kwana dan haka ina da wata ƙawa zata rakani wajen wani boka wallahi sai nayi maganinsu Mama.”

“Yauwa yar’halak, yanzun naji batu dan haka bance kiyi sanya ba, “daman ai ba sanya zanyi ba sai na rabasu.”

Haka suka gama wayarsu sannan ta kwanciyarta ta fara bacci, ita ko Hakima gyaran kai da jiki tayi dan ta iya an koya mata yanda zatayi dilka ta gyara jikinta bayan ta gama taje Maryama tayi mata kitso Sadiya kuma tayi mata kunshi ta dawo ta ɗaura sauwa, shiri tayi na musan man, koda Hakim ya dawo lokacin tasha kwaliya suna zaune parlour su duka biyun amman ba mai yi ma wani magana sai da Hakim ya dawo ta taso ta tarboshi ta anshi bag ɗin hannunshi suka shiga cikin ko kallon arziki bai isa Hikimatu ba balle ya samu damar ko sannu da zuwa, wanka suka shiga sukayi tare sai da suka gama wasansu cikin toilet ɗin sannan suka yi wanka suka shirya sannan suka fito a tare sukayi dinner sannan sukayi mata sai da safe suka shige ciki, koda taga sun shiga ciki ta samu ta fita sai gidan su Aziza, tana zuwa suka rungume juna ita da Hikimatu suka fara kissing ɗin juna kamar sunci kansu, nan suka zube bisa gado suna abunda suka gadama sai da suka gama watsawarsu sannan su kayi wanka suka wuce gidan boka, nan ma sai da boka yayi lalata dasu su duka biyun sannan ya bata wani magani ta yace tasa shi a abinci Hakim naci zai saki Hakima, sannan suka taho nan suka rabu da Aziza akan zata shigo itama taga gida, bayan ta koma wanka tayi suka cigaba da waya da Aziza suna batsa wai dan su kwantarma juna da shi’awa dai da suka gama sannan suka kashe wayar Hikimatu ta kwanta.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button