JUHUD COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

JUHUD COMPLETE HAUSA NOVEL

JUHUD COMPLETE HAUSA NOVEL BY OUM HAIRAN

(LOVE AND ROMANTIC STORY)
FP ONE
Tunatarwa
Abubuwa kan faru da yawa mabambamta a zahiri makusantan juna a badini haqiqa qaddara abace dunqulalliya wacce hange da tunanin mai tunani baya iya hasaso abinda zata wanzar tana fadowa ne bakatatan cikin rayuwar mumini, abin buqatar kawai shine ka rungumeta a yanda tazo maka ka godewa Allah a duk halin da kake ciki.
Tsokaci
A magana ta gaskiya littafin JUHUD labari ne da yake dauke da bangarori na rayuwa banyi don wani ko wata ba duk wanda yaga labarin yayi kama da wani part na rayuwarsa to arashi ne kawai aka samu da fatan zaku fahimceni.

Farkon Labari
Dauke da tulun ruwan wata matashiyar bafulatana ce da qiyasin shekaru bazata wucce 16 years ba tafe take tana sassarfa da alamun ruwa ta debo kuma tana sauri ne domin kaishi masaukinsa, tafiya take a hankali cikin yanayin jigata har ta fice daga cikin garin ta shiga daji tana tafe tana sauri hankalinta yayi gaba zuciyarta tana ga abinda ta baro a gida.
Tafiya ce ta kilomita biyu daga cikin garin zuwa rugarsu tana tafe haki harta fara hango rugar tasu taja fasali ta qarasa ta aje tulun ruwan ta shiga bukkar da gyatumar tata take kwance tana kalkade jikinta tace “sannu Innatu ya jikin?” Bude ido matar dake kwance bisa gadon kara da aka dorawa katifar yayi tayi ta zubasu akan yar tata ta daga mata kai alamar jinjinawa. Zama tayi a qasa zama irin na raquma ta dauko kofin silver data zubo ruwa a ciki ta dago haqarqarin Innatu ta kafa mata kofin tasha a hankali saida ta kawar dakai sannan tayi hamdala tace.

“Yau na dade Burtsatsen dan yobe ya lalace ruwa yayi wahala a cikin gari saida naji gdan maigari sannan na samu ruwa tulun ma ban ciko ba” miqewa tayi ta dauki wata qaramar roba ta nufi inda garken shanunsu yake ta tsugunna a a qarqashin wata shanuwa ta kama hantsarta tana tatsa a nutse, can nesa da ita wani mutum ya nufota da sauri yana balbalin masifa cikin harshen Fullanci fadi yake “shanuwar ta ubanki ce Haro da zakizo kina tatsata dabarar gobe su Lantai su rasa me zasu fidda su sayar su samu na cefane….” Yana zuwa ya fincikota da qarfi ya hau bugunta da hannu da qafa ta miqe da gudu ta nufi bukkarsu tana kuka tana bashi hqr amma mutumin nan bai qyaleta ba har daka yabita yaci gaba da balbala masifa yana cewa “ko uwarki me abin kunyar nan Indo bata isa tayi iko da kayan Haro ba sai abinda mukaga dama muka barta tayi iko dashi bare ke”

Rakubewa tayi tana kuka me cin zuciya inda dattijuwar dake kwance bisa gadon cikin halin jinya take matsar hawaye wannan rayuwa da radadi take ba kanta take tausayawa ba face rayuwar wannan yarinya Juhud qara gangarowa hawayenta sukayi lkcn da Juhud ta dora kanta a qirjinta tace “Ayyah Innatu mine kikayiwa su Baffa Ribadu da Baffa Bangel da Matayensu ne da basu qaunar Halwar mu Innatu kowa yana walwala rayuwa cikin jin dadi da farin ciki a Rugar Wand’u amma bandamu Innatu miye aibinmu miye laifin da mukayi musu ne nikam zani na basu hqr su barni na rayu cikin walwala….”
Daqyar Innatu ta daga hannu ta dora bisa bakin Yartata cikin kuka tace “Aradun Allah ban shina ba Juhud tunda Baffanki ya amro ni na tarar da irin wannan rayuwa sukeyi Baffanki baitaba farin ciki a cikin Ahlinsa ba kullum cikin tuhumar kansa yake har yabar duniya nasani kinsan wasu abubuwa da suka hwaru har kawo lkcn da aka kashe baffanki kisan da har yanzu aka kasa gane waye yayishi…..”
Tarine ya sarqeta ta rinqa yinsa tana dafe cikinta harda fitsari saboda azaba bayan ya lafa tace “bansan meye asalin matsalar ba nidai abu daya na sani shine Moddibo Wand’u kakanku shine ya hwara haihar da wagga matsala Juhud babu abinda baki sani ba babu abinda zan fada miki face ince kiyi hqr da yanayin da kika samu rayuwarki a ciki komai yayi farko yana da qarshe kuma komai girman gona zaa samu kunyar qarshe”

Ajiyar zuciya yarinyar ta sauke ta miqe tana karkade dakin tana gyarawa ta dibi scollar su ta zagaya bayan shingen dakinsu ta fara wankewa har yanzu idanunta hawaye yakeyi saboda ta bugu a gurin Baffa Ribadu, bataji tafiyar mutum ba sai inuwa ta gani a samanta ta dago a furgice tare da ja da baya da sauri tace “Hammah Manga….” Yanda ya kafeta da ido yana lasar lebe ne yasata saurin saita nutsuwarta ta rarumi kallabinta ta aza bisa kafadarta yayi murmushin qeta yace “Oye Aminatu kura kin girma komanki qara tumbatsa yakeyi yakamata fah ace na fara yimiki ban ruwa koda yake alama ta nuna wannan sheqin da kikeyi akwai wanda yake mulmuleki dama Hammah Audi yace ya taba ganinki a bayan kalgo keda dan dauda suna matse maki nono….”
A gigice ta dubeshi tare da zaro idanu tace “aradun Allah ba haka bane cewa sunkayi wai Nono na zaiyi dadi na aza nonon shanuwa sunka nuhi sunkace muje na basu na wazo wazo nabisu kawai suka falkemin riga suka kama shamin nono inajin zahi ina kuka ina kiran Baffana sai Allah ya kawo Hammah Audi shine ya kalbeni a hannunsu yasamin shakwararsa muka taho gida” zubanta idanu yayi tana maganar yana kallon bakinta zuciyarsa na qara kwadaituwa da wagga halitta dake gabansa da gani yasan zatayi ruwan gato kamar yanda yaji kanawa suna suffanta mace me ruwa.

Ji tayi yakai hannu ya riqo hannunta yaja wata ajiyar zuciya yace “uhmmm ai zakiyi bayani ne ki gama scollar kizo ki sameni a shinge Yawo zanje shanho idan kinqi kuma yau dake da gyatumarki babu wanda zaiyi baccin kwanciyar hankali” yana gama fadin haka ya juya ya nufi wata siririyar hanya inda yabarta da faduwar gaba a ranta tana maimata taje ta sameshi Shinge Yawo to mi zatayi mashi acan gurin da mutane basu cika biba sunce hanyar yan iskace sannan barayin shanu tanan suke shigowa, numfashi ta sauke tamai da hannunta cikin wankinta ko ita sa’ilin da aka kada shanun Baffanta bayan an kasheshi yanan taga gilmawarsu, shanya kayan data wanke tayi ta juya ta nufi shingensu ta bude ta shiga ta tsugunna tace “Innatu Hamma Manga yace inje in isheshi shingen Yawo nikam banson zuwa” numfashi Innatu ta sauke tace “nima banson zuwanki gareshi idan kinqi zuwa kuma ya fadiwa babayenku su ruhan miki kije amma ki kula da kanki Allah zai kiyasheki mugun ji da mugun gani”

A salube ta miqe ta sanya cinyayyen salifas dinta ta dauki sandarta ta nufi siririyar hanyar zuciyarta na cike da zullumi itakam Tana tsoron masifar Hammah Manga duk da cewa ita bai cikayi mata ba amma tasani baya saurarawa kowa Allah shisa ba wani laihi tayi masa ba, a da wannan tunanin ta fara hango hasken wutar yayi a can nesa da ita kadan ta tsaya tana nazarin gurin zuciyarta cike da tsoro Allah ya azawa Juhud masifar tsoro musamman na yanayin dare, ta kasa motsawa daga gurin sai rawar jiki takeyi tunaninta ya gama bata barayi ne tariga ta kawo kanta ance idan suka kama mace a daji tubeta sukeyi suyi cici da ita sannan su kasheta.
Hawaye ne ya zubo mata wannan shine gaba kura baya siyaki gashi tana tsoron idan ta juya irin cin mutuncin da Hammah Manga zai yiwa Innatu tana fama da kanta…… Bata gama wagga tunani ba taji an zungureta da sanda ta baya, warwas ta zube a qasa cikin wani yanayi na mugun tsoro tace “shikenan Hammah Manga kasani nazo gashi zan tahi inda Allah dada waye zashi rinqa kularmin da innatu…..” Wata mahaukaciyar dariya ya qyalqyale da ita ya sunkuya a gabanta yakai hannu ya shafa tsakiyar qirjinta yaja fasali yace “waye ya fada maki mahara ne ai ba yau ce ranar zowarsu ba shiyasa nace kizo nan” sake kai hannunsa yayi tsakiyar qirjinta yace “shekarunki sunyi kadan ki tara wadannan kayan dadin meye yasa kika tarasu da wuri?” Cikin kalamansa babu daya gananne a gurinta sai binsa da takeyi da ido ya kamo hannunta ya miqar da ita yace “muje kigani tsarabar da nayo miki daga Jos harda Riyali na sawo maki na hannu nasan zaiyi miki kyau”
Zungi² ta rinqa binsa tafiya me tsayi har suka isa qofar wani daki ya daga karan gadon ya bude ya shiga yace “shigo” bata kawo komi ba ta antaya ciki yayi murmushi yau tarkonsa na shekaru ya kama masa zaki, bincike ya farayi kamar me neman wani abu yana yar waqarsa har ya cimma qofar kawai taga ya janyo karan gadon ya rufe qofar take wani tsoro ya dirar mata tace “Hamma….” Hannu ya doranta a baki yace “banson surutu sakarya dake kin dauka kawai donna kalleki na kiraki ai tunda akace kina rabawa yan gari nononki to nima sai kin bani nasha nikam ba iya nono ba har gato nikeson ci a yau yarinya……”

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button