NI DA SHUGABANKASA

Daga nan yacigaba da bata hkri da kalamai masu kwantar da hnkli Daga karshe Suka tafi Suka barta ita kadai.daddy ya kirata sun Dade suna hira nan ta sanar dashi komai ya bata momsi Suka gaisa tana gamawa wayar bash ya shigo nan ma sun Dade suna magana har umaima ma ta karba Suka gaisa tana tmbyn jikin mahaifin nata.
Haka shuairat ta kasnce ckn xaman kadaici ko yunwa bata ji dakyar bacci ya saceta.da safe tayi sallah ta watsa ruwa sai ynxu ta fara jin yunwa ba bata lokaci ta xari kudin ta fita wajen harabar asibitin , babbar asibiti ne na kudi ga kyau tana tafiya tana yan dube2* har bakin gate bata ga alaman shago bah , ta fita waje ne ta hango stores a tsallaken titi daga nan ta wuce ta shiga wani super market mai kyawun gaske drinks da snacks ta dauka sai kuma grapes n apple ta biya kudin ta koma ckn asibitin dakyar ta gane dakin.bayan ta gama ci tana xaune baek San ya shigo tare da wasu mutane ckn bakaken suit yana murmushi ya fara magana da turanci
” dafatan ki tashi lfy”
“Lfy kalau “
“Ga wadannan daga fadar shugabankasa aka turosu sunxo da private jet xaku tafi tare xuwa babban asibiti acan hong Kong “
Shuairat ta gyara akwatin ta daga nan aka kawo wani gadon tura marasa lfy nan aka dora mr president akai Suka wuce xuwa wata katuwar mota mai kyau sai Suka wuce filin da aka ajiye private jet din don xuwa hong Kong….
Muje xuwa Lov u all
[2/21, 2:41 PM] Reefat: ????NI DA SHUGABAN KASA????
66
By Reefat yahya
A fadar shugaban kasar China akayi musu kyakkyawan tarba nan aka basu masauki mai kyau ckn kankanin lokaci aka shigar da mr president ckn wani daki dama can likitoci suna xaman jiransa nan take Suka fara aiwatar da aikinsu, shuairat kuwa an kaita wani bangare mai kyawun gaske babu bata lokaci ta fada wanka tana fitowa ta xauna gaban madubi tana kallon kanta ..tabbas ta rame sai Dan hasken da ta karayi tana nan xaune ta buga uban tagumi wayartace ta hau ruri tana dubawa taga layin umaima ta daga
“Hello princess ya kke”
“Lfy anti ya jikin dad”
“Alhamdulillh da sauki”
“Allah ya bashi lfy”
“Ameen..hop kina lfy koh”
“Uhmm lfy alhamdulillh”
Daga nan sukayi shiru hawaye ne ya cika idanun umaima tabbas tayi nadamar tsanar da ta nunawa shuairat a da can baya
“Hello princess yadai”
“Lfy ba komai”
“Ok toh..takkia koh ynxu muka sauka a hong Kong bari na huta xan kira anjima”
“Ok bye”
Daga nan Suka kashe wayar tare shuairat tana mmkin sauyin umaima ko don rashin lfyn dad dintane oho..nan ta shafa mai ta fesa turare, doguwar Riga ta saka mai kyau daga nan ta fita falo ta kunna TV tana kallo ammaa Sam hnklinta baya wajen ta kurawa TV ido amma tunaninta yana gun mr president.. Allah sarki kamar yasan abunda xe faru dashi yaki amincewa da tafiyar ita ta tilasta mishi , daren da zasu rabu ta fara tunawa..dare ne me kunce da so da kulawa Wanda baxata taba mantawa dashi ba har karshen rayuwarta..hawaye ne Suka diga a fuskarta ba tare da ta sani bah
“Excuse me!
Wata murya taji yasa ta waigo wata yar budurwa ta gani kyakkyawa bazata wuce 25yrs bah dakyar shuairat tace
“Yes! How may I help u”
Yarinyar ta mika mata hannu tana murmushi
“Gum jankim n u”
“Shuairat”
“Shu..??
“Shu..ai..rat”
“Wow nice name shu..-ai…-rat…”
Ta sake maimaita sunan nan ta xauna ta shaida mata cewa ita likita CE a america tayi karatu an daukota ne don kulawa da mr president a nan hong Kong take aiki a can babban asibitinsu.
Shuairat taji dadin xama da jankim sabida yarinyar akwai raha da fara’a tana da saurin sabo ckn kankanin lokaci shuairat ta sake da ita sosai suna hira ta Dan ji saukin damuwar da take ciki.
Umaima tana xaune tayi jugum tana tuanin duniya da abunda ke cknta rayuwarta na baya ta fara tunawa har xuwa rasuwar mom da kuma auren dad da shuairat da irin cin mutuncin da ta dinga yiwa shuairat.. Allah sarki yarinyar akwai hkri ko kadan bata taba nuna damuwa ba duk irin rashin kunyar da take gwada mata, ga irin kulawa da take ba sultan ga sanin darajar Dan Adam ga fara’a ga yawan taimako ga kuma saukin kai..shuairat bata dau duniya a bakin komai bah ..Sam abun duniya baya rufe mata ido, hmm ita umaima ga girman kan tsiya ga kallon banza da kaskanci ynxu duk ina suke? Dad da take ji da kanta don ta kasance yarsa ma ina yake yau? Yana kwance rai a hannun Allah ko zai tashi ko baxai tashi ba wallahu Ahlam ..duniya kenan wata ran naka wata ran kuma na wasu shiyasa ake son mutum ya dinga hangen nesa ya tuna gobe.. Hawaye ne Suka wanke mata fuska tana mai jin haushin rayuwar da tayi a can baya.girman kai ya hanata samun kawaye haka nan ma samari , gani take tmkar tafi karfin kowa..Ashe ba haka abun yake bah, lallai ko ynxu ne ta karanci menene duniya tabbas duk………..garam!!!!! Banko kofar dakin da akayi ne ya dawo da ita daga dogon tunanin da take shukrah CE ta watsa mata kallon tsana ckn daga murya tace
"Munafuka! Kukan me kike yi? Kinzo kin share gindi kin xauna wato gaki ya'r gwal koh? Toh bazata sabu bah..maxa ki tashi kixo ki min wanke2* don ni ba ya'r aikin gidanku bane shegiya ba kina son mijina bah...hmmm mu xuba nida ke"
Umaima ta sunkuyar da kai kasa ta fara kuka Mara sauti..wannan wace irin rayuwace? Yau ita CE zatayi wanke2* ? Yau ita akewa gorin gida? Allah sarki duniya juyi..dad ta tuna nan ta kara fashewa da kuka Allah ya bashi lfy.shukrah ta fara tafa hannu
“Iyye..lallai ya’r gwal kenan.. Wanke2*n yake saki kukA? Ah..lallai kina da aiki babba don kuwa ynxu muka fara wllhi, ba kin bi mijina kika zo min gida kince zaki xauna bah? Toh sai ki koyi xama dani Dan wllhi sai na koya miki hnkli xaki gane borno gabas yake”
Daga nan shukrah ta juya tabar dakin , umaima ta tashi tabi bayanta kitchen Suka nufa..kwanukane tirim a ckn sink ga nan wasu ma a kasa daga nan ta fita tana dariyar mugunta umaima kuwa kuka takeyi tmkar ranta xe fita.
Bash ya shigo falon ba kowa amma ya ji motsi a kitchen kai tsaye yaa wuce tana xaune ta hada kai da guiwa tana kuka ckn hnzri ya karasa
????????” innalillahi! Umaima meya faru kike kuka”
Batayi magana ba ta cigaba da kukan taba daya hnklinsa ya tashi ya fara rarrashinta dakyar ta sagaita kukan ta daga jajayen idanunta
” don Allah yaya bash ka taimaka ka kaini gun anti shuairat ina son ganin dad pls”
“Is ok ..ki gayamin me ya faru? Wani Abu shukrah ta miki?
Shiru tayi bata CE komi ba ta sake fashewa da kuka tace
“Nikam don Allah ka kaini ko ina baxan xauna a wannan gidan ba”
“Ok kiyi hkri koh..muje xan kaiki gun mama na xaki xauna dasu ? Kinga sultan ma yana can nasan kinyi kewarsa daz y”
Kai ta gyada masa alamar ta amince nan ya rike hannunta Suka tashi tsaye a dai2* bakin kofa Suka ci karo da shukrah tana shiga..????????????????ta xare ido ckn takaici tace
“Me zan gani haka? Wanke wanken da na saki kenan? Shine zaki kira mijina a waya..sannan har da rike masa hannu?
Aikuwa shukrah ta daga hannu xata kaiwa umaima mari bash yayi saurin rike hannun ya fara magana
“Haba shukrah behave urslf mana.. Meyasa kike yin Abu as if u ar not matured”
“Which kind matured..wllhi bazan yarda ba ai wannan cin fuska ne”
“Naji..is ok toh kiyi hkri ni na rike mata hannu n am sorry ok! Batun wanke2* kuma kiyi hkri bata saba ba kinga amanarta aka bani n I have to takkia of her “
“Haba baban waleed ynxu aiki ma ban isa in sata tayi ba sabida an baka amanar ta? Allah is not fair”
Shukrah ta fara xubar da hawaye bash ya sake hannun umaima ya jawo shukrah a jiki yace
“Am sorry pls ki daina kukan nan kinsan bana so..n bawai na hanata bane wllhi am sure bata iya bah “
“Kai dai kace min sonta kake shiyasa dama ka kawo ta nan gida saboda Ku dinga ci min face toh wllhi baxan yarda bah”
Ya juya gun umaima yace