SARKI HAUSA NOVEL

LAYIN ƘADDARA IDAN YA SHATA BABU WANDA YA ISA YA GOGESA KAMAR ƘADDARAR YAR, NI MSS FLOWER????NAYI KAƊAN NA FIDDOSA DAGA KURKUKUN CID WANDA SUKE AJIYAR MANYAN CRIMINALS, DA ACE NAN NIGERIA NE TOH TABBAS DA NAFI KOWA RIGE RIGEN JANYOSA, DAN HAKA MUYI HAƘURI BA’A KO DA YAUSHE NE BAWAN KAN SAMU ABINDA RANSA KE SO BA
ALHAMDULILLAH
DUKA DUKA A NAN NA KAWO ƘARSHEN WANNAN LITTAFI ABINDA NA FAƊA DAIDAI ALLAH YA BAMU LADA WANDA NAYI BISA KUSKURE RABBI YA SHAFE. SAI MUN HAƊU DA KU A LITTAFINA NA GABA IDAN ALLAH YA BAMU ARON RAI
KAMAR YANDA NA FAƊA “BAN MUKU ALƘAWARIN ZUMA BA AMMA BA ZAN BAKU MAƊACI BA” ALLAH YASA HAKAN NE A WAJENKU DA KUKA BI LITTAFIN
WADDA TA KARANTAMIN LITTAFI KYAUTA BAN YAFE BA, BAN YAFE BA!!!!
LITTAFINA NA KUƊI NE 300 VIA 1401611541 FATIMA LAWAL SAID. ACCESS BANK OR MTN CARD TO 08167888934