NOVELS

WATA ALKARYAR COMPLETE NOVEL

Dariya yayi yana kara damke, wandon shi. A hankali ya kuma dukarta a  cikin ta, sai da ta kwara amai, sannan ya durkusa yana faɗin.
“Ina son naci naji yadda kike ne, ina son naji kalar taku halittar” ya fisge zaninta da skirt din cikin, wani irin damka ya kaiwa pant din ta, kamar mayunwaci haka ya cafke boons dinta yana murzawa, kafin ya kwab’e zindir ya shiga afka mata, wani irin kara ta sake, tare da mikar da kafarta ta sake wani irin kuka me ban tausayi, cikin zalinci yake hake ta da mugun nufinsa..

A gidan da Ammin suka je Barka, ana hira amma hankalin ta yana gida.
“Maman Jamilah ya dai?” Unguwar zoman ta tambaye ta.
“Hmm! Na bar Yara a gida ina jin bakon labari ne akan haka, zan koma gida ku bani buhu mu lullube kan mu”

“A’a ba zai yiwu ba, ruwan tayi karfi don Allah kuyi hakuri ya dauke.” Kamar zata yi kuka, haka take jin a ranta, tana jin wani al’amari, dan haka ta hakura tana kallon jaririyar.

“Ammih ko zan tafi ne, ina jin tsoro, don Allah mu tafi kawai.”

“Haba Rahmah babu kome fa, kiyi hakuri ruwan ya dauke, inshallah zaku tafi” kawai sai fashewa da kuka tayi yana rike hannun Ammin su.
“Don Allah Ammin mu tafi gida, ina jin tsoro kamar zan mutu, Ammin ji kirjina yana bugawa, don Allah mu tafi gida. Zuciyata zata buga”

Daka mata tsawa Ammin su tayi tare da cewa.
“Ki min shiru, kiyi hakuri zamu tafi” kwantar da kan ta tayi tana..

Mai_Dambu

3/1/22, 18:51 – Nuriyyat: WATA ALKARYAR..!
The Beginning of Destiny

Mai_Dambu
EWF

Ina mata yan kwalisa ina macen da ta yarda da kan su shin ko kunsan
MAMAN LABIB COLLECTION TAZO MUKU DA TURAREN WUTA MASU KAMSHI DA KAMA WAJE.

kAMAR SU KAJIJI, SANDAL FLAKES, SANDAL BANGE, SUGER CUBE, WHITE SANDAL, HALUT, DORUT, DUKKAN, AKAN FASHI ME SAUKI

Maza garzayo karki bari a baki labari… kayan mu akwai kyau da nagarta ga masu bukata zasu iya tuntubar wannan number sai kun zo👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 8144687796

Tushen kowacce ƙaddara<7>

Karfe shida da yan mintinan ya sauka akan ta, yana sharce gumin da yake keto mishi, lashe bakin shi yayi yana kara imagine yadda take da gardin da yarinyar take dashi,  he wishing ya dauketa ya ajiye ta a wani wurin yayi ta sassuke ta, yana more dadin da yake jikinta, shure ta yayi yaga ba motsi wani irin faduwar gaba yaji a hankali ya daure wando shi tare da ɗaukar babbar rigar shi da take jike ya saka, sannan ya bude kofar, ya fita da sauri. Katanga ya haura ya, tare da dira ya shiga gona da mugun gudu yadda babu wanda zai iya maka shi sai dai kash ya manta da hular shi.

….
Wani irin zazzaɓi ne ya rufe Aaman.
“Sadam lulluba min bargo, sanyi nake ji”
“Ok sir!” Ya lulluba mishi bargon. Dafe kirjin shi yayi, tare da jin kamar ana cika mishi iska. Ga wani uban faduwar gaban da yake ji, a raunanne ya kalli agogon dakin shi. Kamar wanda aka mishi allura, ya tashi tare da saka kayan shi, Jamilah yake gani a kwayar idanu shi, ya saka kayan ruwa ya fita da sauri, bai tsaya ba sai wurin motar shi, shiga yayi da mugun gudu Irin na ganganci, ya nufi kofar gidan su. Cak ya tsaya sakamakon hango Ammin da Rahmah suna tawowa, shima fita yayi, a rude yana kallon yadda suke tafiya babu nutsuwa.

         Bakin shi yana rawa ya ce musu,
“Sannun ku da dawowa, Ina take baku fita da ita bane?” Rahmah ce Ta iya tsayawa ta mishi magana, ban da Ammin da ta shiga cikin gidan, hankalin ta a tashe domin a hanya da zasu dawo, sun samu labarin ruwan yayi barna har ya ci yara da dabobbi shi yasa babu nutsuwa a tare da Ammin.

       Tana shiga cikin gidan ta hango Rabi’atu a takure a kofar dakin ta k’amk’ame jikinka tare da boye fuskarta a tsakanin cinyoyinta, a hankali ta tab’ata, ai kuwa ta fasa wata irin ihu, kamar taga abin tsoro. A matukar firgice Wasilah ta fito daga dakin matar Ammar, Rahmah ta shigo da gudu Aaman yana bin bayan ta, ganin Ammin su ce ya sata, fadawa jikinta tana nuna mata dakin su. Duk aka rasa Jarumin da zai shiga dakin.

“Saratu ki shiga mana.” Ammih ta bata umarni cikin wani irin murya me mugun ban tausayi.
“A’a ba zan iya ba,” ta fada, Wasilah ce tayi kundunbalan shiga.
“Wayyo Allah Ammin an kashe Ya Jamilah!”  Ta fada da Æ™arfi, a guje suka shiga suna bangaje suna, ji yayi ba zai iya shiga dakin ba, zama yayi a waje yana kallon Ammin da take ambaton Allah.
“Ammin wayyo Allah, Maman Jamilah kizo ki ga abinda aka mata innalillahi Ubangiji ya saka mata.”
Kamar da dutse aka magana, sai da Aaman ya ce mata.
“Kiyi hakuri ki shiga don Allah, ki duba ta ko zuciyata zata huta da bugawa!” Kallon shi tayi na few seconds, kafin ya mike a hankali ta nufi dakin, a sanyayye yake d’agata. Yan uwanta nata kuka, bata san wani irin yanayi take ciki ba, amma tabbas  zuciyarta kamar zata fita daga kirjinta, zanin gadon ta janyo tare da yi mata nad’e ta dashi, haka kawai take jin wani irin kwarin gwiwa. Fitowa tayi tare da cewa.
“Zoka taimaka mana mu kaita asibiti”

Da sauri ya shiga dakin bai yi wata wata ba, ya dauke ta yana jin yadda kannenta suke kuka da ihu ban da Rabi’atu da tayi shiru, kamar wacce take nazari, idan ka tab’ata ihu take sakawa tare da k’amk’ame kanta. Halin da Jamilah take ciki bai bashi damar nazarin Rabi’atu ba, suka yi waje da Jamilah.
“Rahmah bude min kofar!” Da sauri ta bude tana kuka,. kwantar da Jamilah yayi a baya, sannan ya budewa Ammih gaban motar ta shiga.

“Ammih zan biku”
“A’a ki zauna ki kula da Rabi’atu itama akwai abinda ya faru da ita, dan haka ki kula da Yan uwanki” inji shi, haka tayi ta kuka, tana ji tana gani suka tafi asibiti.

Ta kuma cikin gidan, ta kunna filatar kwai,.tana kallon jinin Yar Uwarsu, dauko tauna tayi da ruwa tana goge dakin, idanun ta ya sauka akan hular Yaya Haliru,.a matukar tsorace ta koma da baya, tare da fashewa da kuka. Tana me kallon Rabi’atu da take zaune kwayam, rarrafawa tayi gabanta.
“Beeyah waye? Waye yayiwa Meelah haka?” Kamar wacce ta farka a barci ta kama zare idanu tana kallon Rahmah.
“Beeyah kiyi magana waye?”
“Kyale ta, ba zata iya magana ba karki matsa mata.”

  .
Sai da ya isa gidan shi, ya sauke ajiyar zuciya,kafin ya shiga cikin gidan babu hula a kan  shi, yana me zare idanu kamar an yi kishi karya. Tab’e baki yayi yana kallon dakin Yaran shi mata, wucewa dakin Sabuwa yayi tana  cin abinci ga yaran shi a zagaye da ita, suma suna cin abinci ne.

“Sabuwa zan samu ruwan zafi ne?” Ya fadi haka yana zare mata ido, kallon rigar shi tayi tana ganin yadda ya b’aci da jini.
“Malam ba dai kisan kai kayi ba, wannan jinin na kayan ka fa?”

A rude ya kalle ta, yana mamakin yadda ta hango jinin budurcin Jamilah, koda yake ai yayi amfani da karfi da bata mishi gardama ba da babu jinin da zai bata, shi yaso a ranshi ya bida ita a hankali, amma taki tsayuwa dole ya shake tare da fasata da karfi da yaji, ya kasa tantancewa Dumin jikinta ne da Ni’imar da Allah mata ko jinin da ya zuba ne amma koma  meye ne yaji dadin da bai tab’a ji ba.

“Wannan ba jinin kisa bane, fyade yayiwa wata domin baban Mu dan hannu ne” inji Buhari yana labta lomar hatsi a cikin shi. cikin rikicewa ya fara masifa.
“Kai bana son rashin mutunci, a hanya ina dawowa ne wata dabba ta kasa na tsaya na yanka musu ita fa?”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button