NOVELS

WATA ALKARYAR COMPLETE NOVEL

Sannan yayi mata sallama, kallon Rahmah yayi sannan ta ce mata.
“Zo nan matsoraciyar yarinaya ba abinda zan miki” tashi tayi tazo inda yake, ta daura kan shi a cinyar ta, sun jima a haÆ™a kafin ya d’ago kai yana kallon ta.
“Sannun ki? Daga karshe dai gani ga ke” idanun ta ne yayi rau. Har ga Allah yana bukatar matar shi amma babu yadda ya iya da kashedin Ummyn kuma ai bata ganin su. Dan haka ya kai hannun shi ya fara tabo abinda ya jima yana fisgar shi. Tun tana kauda kai har ta kasa hakuri ta biye mishi suka lalace a falon, sai da ya ga yadda jikinta ya fara rawa, ya janye jikinta. Yana son mata magana ma taki yarda su kalli juna haka ya gaji ya barta yana wasa da dukiyar fulaninta, sannan ya sake su yana kallon shi kamar zasu tsokale mishi ido.

     Haka ya gaji ya barsu,ba dan yaso ba sai dan yana cikin haka yaji kirjin shi ya amsa sakamakon fitar numfashin sa, wanda dama haka ne zai faru tunda yana da laluran da ya tab’a zuciya,TOH ba za ayi wasa sa lafiyar shi ba, dole sai ya samu lafiya sosai, shi yasa ya kyale ta suka zauna shiru. Amma kan shi yana kirji hannun shi daya yana rike da dukiyar Fulanin ta …
3/18/22, 20:38 – My Mtn Number: 87

Yadda suka b’ata shiru a a Falon zai tabbatar maka da cewa jarababbu biyu sun haÉ—e, kuma suna dab da karaya dokar likita. Kamar dai haka ce zata faru. Tashi yayi zaune yana kallon ta ganin yadda taki yarda su kalli juna, yasa shi mikewa ya barta a wurin. Tana ganin ya wuce dakin shi, da sauri ta gyara rigarta ta wuce dakin ta, sai gashi har dare wasan boya take da shi. Shi kuwa bai damu ba dan yasan matukar ya samu lafiya sai an ci Uwar Sabada.

        **
A daren muka bar Nigeria, cike sa kewar Yan uwana, gefe guda ga Mijina da Mahaifiyar shi. Kallona yayi kafin ya ce min.
“Da kina zatan ba zan iya auren ki ba ne?”  Turo baki nayi ina hararan shi kafin na ce mishi.
“Ina na sani.” Kallona yayi sannan ya yi kasa da murya ya ce min.
“Idan na kama bakin ki sai na cire shi na baki abin ki a hannun ki” da sauri na kai hannuna bakina ina hararan shi.

       Haka yayi ta tsokana ta har nayi barci, gyara min kwanciya yayi a jikin shi ina jin shi, amma saboda yadda barcin ya dauke ni ban iya motsi ba.  Bayan shudewar lokaci muka isa garin Busan,  cike da gajiya muka sauka musamman ma ni da barci yake cike da idanuna. Mun iso da safe ne. Muna shiga cikin gidan da akan shi ya rike ni har part din shi, wanda ya zama namu baki daya, ban daki ya kai ni. Sannan ya haɗa min ruwa wanka.  Ina zaune ya gama sannan ya tawo ya taimaka min na cire kaya. Shima cire na shi yayi sabida gajiya ban iya hana shi kome ba, har ya saka ni a ruwan, daura kaina nayi a kirjin shi. Sannan na lumshe idanuna. Duk abinda yake ina jin shi amma barci ya hana ni ko motsa yatsar hannun.

       Haka yayi shagalin shi son ran shi kafin ya min wanka, zamu fito ya ce min.
“Tashi kiyi alola” bude ido nayi, ina kallon shi yana alolan a hankali abubuwan suke dawo min nima durkusawa nayi na fara alola, na fara alolan bayan ya umurce ni d nayi Bismillah.  Ina gamawa ya ce min.
“Kin fara tuna abinda ya wuce ko?” Gyada mishi kai nayi, ya daura min towel yana faÉ—in.
“Idan idanuna yana kallon wannan abin wallahi sai na baki mamaki” da sauri na kwace towel din na fito daga ban dakin ina fitowa, shima ya biyo ni doguwar riga ya bani da hijab.

     Haka muka yi sallah tare, bayan mun idar, ya riko hannuna ya zaunar da ni a bakin gado, sannan ya sauko wani riga me shegen kyau na barci, ya mika min.
“Ki saka bari na je wurin gym na dawo” yana gama fadar haka ya tashi ya cire kayan jikin sa ya fita, Da wani wando na Puma da riga Armless, ya fita yana fita na mike na cire kayan jikina sannan na saka wannan na barcin na kwanta, ganin haske yayi yawa ne ya sa na mike na kashe wutar dakin na kwanta sai barci.

      Shi kan yana wurin matsa jikin shi, wuraren karfe sha daya ya fito ya nime abin karyawa, Coffee ya sha sannan ya nufi dakin su. Wanka yai sannan ya saka kananun kaya ya zauna a bakin gadon shima, gyara mata kwanciya yayi sannan ya kwanta a gefen ta, bayan ya janyo ta jikin shi, barci me nauyi yayi gaba da su.

        **
Washi gari

Garin Lagos an tashi da ruwan sama, garin yayi wani irin sanyi, haka yasa Alman kara karfin room heater din shi,.sai kallon agogon wayar shi yake yana fatan ta shigo dakin. Addu’ar da yake kenan. Shi har lokacin ruwa ake kamar da bakin kwarya, tashi yayi zaune sabida kama mishi da maran shi yayi, ya shiga ban daki a daddafe. Yayi fitsari. Yana fitowa yana shigowa sanye da wata haf gown, tayi kyau zuwa gwiwar ta babu kome, sai wani sheki yake, mika mata hannu yayi da dan sauri ta isa gare shi. Rike ta yayi gam. Yana sunsunar turaren jikinta. A hankali suka zube a gadon, daga nan Malam Alman ya ce bai iya ji zancen ba, domin ya birkice mata ya Hauka ce ita din ce zata rage mishi nauyin da yake ji a maran shi.

Mutumin da Likita ya ce kar ya karya dokar lafiyar shi, sai gashi yana wasan kura da Yar gidan Ammyn, shi kansa yasan darajar ta,.ya kuma yabawa Tarbiyyar da ta samu, domin bai bita a hankali ba, sosai ya zane ta da bulaliyar shi, ya kuma nutsa matar shi. Fuskar nan tayi wani irin ja domin tasha kuka har ta godewa Allah.  Ta tausayawa Jamilah sai yanzun ta fahimci matukar ba mijinka bane zai amshi hakkin auren shi akan ka duk wanda zai amsa da karfin Bala’i zai amsa domin zai amsa ne babu tausayi da imani Babu soyayya da tattali. Ita tun karar farko da tayi. Bakin shi bai daina bata hakuri yana rarrashinta ba, ganin zata hana shi sukuni bai san lokacin da ya rufe bakin ta da nashi ba, sannan ya k’amk’ame ta ya shiga jikinta da kyau, gwanin ban tausayi. Tana kuka yana kuka, gani yake bai tab’a samun abin da ya kai wannan ba, duk rashin kunyar shi ta latsa yan mata iya waje ne, a sha minti sai gashi Allah ya bashi wacce take narke da kayan alatu ji yayi baki daya ya dauke wuta.

     Sai haike mata yake yana kara nutsa abar shi, kamar ba sabon hannu ba. Ya kai minti arba’in a manne da ita kafin ya janye daga jikin ta, yana dauke numfashi, kura mata ido yayi yaga yayi laushi dakyar take mai da ajiyar zuciya, a hankali ya tashi ya kunna wutar dakin, rike baki yayi ganin yadda yayi mata barna. Da sauri ya dauko wayar shi ya kira Rahmah ya rasa me zai gaya mata sai ce mata yayi.
“Don Allah kizo nayi mata fyade” ya fada tare da dafe kan shi,  ban daki ya shiga ya wanke jikin shi da ya bata da jini sannan yayi wanka.

    ..
A can gidan Faisal kuwa yana gajimare yana keta hazo, Alman ya kira Rahmah cikin jin haushi ya dauka. Kalmar Fyade ya sa shi fitowa daga saman Rahmah jikin shi yana rawa tace..
“Baban Deedat lafiya?”
“Wai yayi mata fyade?”
“Waye?” Ta tambya.
“Alman” tsaki ta ja tana faÉ—in.
“Dalla can shine zaka sauka, dawo normal ne ka manta ranar da kayi min na daren farkon mu?” Ajiyar zuciya ya sauke ya koma ya cigaba da duty. Sai da suka kammala na su harkall sannan suka yi wanka suka shirya Deedat, a ruwan saman suka fita.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button