KURUCIYAR MINAL COMPLETE HAUSA NOVEL

Zaliha ce ta wanka mata mari tare da Cewa keep your mouth shut,
Tsit tayi amma idonta bai dena zubda hawaye Ba
Are you out of your sense ya zaki kawomin coffee with white sugar while you knew that Brown sugar nakesha
Sorry ma I was not d one dat prepared the tea it was Sade.
Are you crazy?was is it not your job to make my tea? why will Sade do it?Jennifer!you are fired
Cikin kuka tace ma am sorry
Sakina is absent so I am the one attending to the customers that’s why am sorry ma
Shiru tayi kamin ta juya taje ta zauna tace I will give you last chance but if you make any mistake in the future sorry for yourself
Common get out of my office
Tashi tayi tana thank you ma,Tnx u kamin ta fita
Abangaren mom kuwa Anyi mata wani busheshshen kosai da wani tsulan kunu me gudaje kawai kallon abincin ta tsaya tanayi aranta tana Cewa”ya zama dole in nemo wadda ta iya abincin gargajiya Dan ni shekaru na ya fara ja I can’t always cook for my self la astadi’u wallah”
YAZEED kuwa sanda ya tashi duk ya gaji addu’an tashi daya bacci yayi Kamar haka (alhamdulillahil lazi ahyaniy ba’ada ma amataniy wa ilaihin nushuur )sannan ya sauka daga king size bed dinshi ya Shiga toilet yayi all the necessary routine sannan yayi wanka ya fito ya Shirya cikin kanan kaya
Yazeed’s bedroom
ï¿?
sannan ya fita domin yin break fast koda ya fito mom ya tarar tasa wani jagwalgwalo a gabanta domin shi baisan me kosai bama balle wannan kosan dayayi baki Kamar za’a bawa akuya
Morning mom ya fada ganin bata kulashi Ba yasa ya fahimci Cewa tunani take
Dafata yayi kamin yace mom wats wrong firgit tayi tace son had ka tashi morning
Yace morning amma tinanin me kikeyi mom tace bakomai kawai ina tunanin karo mai aiki ne Wanda she will only cook and take care of me coz duk wannan masu aikin are modern ni kuma na fara tsufa am 54 fa danma inada jiki mai kyau wani sai ya dauka am 50 so dole na rage wasu abubuwan danake yi da kaina especially abinci na
yace to mom how do u expect us to find one
Tace assign one of your soldiers to go to any restaurant that cooks traditional food and then look for the best cook inso samune mace coz banson namiji yana yawo acikin gida
Okay I will try nande akabar wannan kosan kaddaran sukaje dining table tasha tea abinta shiko chips egg and plantain yaci
Sai brown coffee coz bai fiya shan black one Ba.
Bayan sun gama cin abincin side dinshi ya nufa yaje master balcony yana tunani rayuwarsa da zakiyya
Abangaren minal kuwa direct gidan su zaliha ta nufa bayan ta gama da Yan unguwantasu. Shiganta kenan iya(Maman zaliha) tace wa nake gani anan Kamar aminatu ‘yar jagwal?yau Anyi abin kai sai yanxu aka shigo? Ai mutumiyartaki tana tanata tsumayinki.
Bata rai tayi tace haba iya ni Gaskiya ki dena ce Mani yar jagwal to me zance aminatu aike da kinzo guri sai kin kawo matsala da kinzo Guri ake sanin kinzo gashi kullum sai kinzo gidan yar tsohuwa tafadi hakan cikin tsokana.
Kara bata rai tayi kamin ta tace wannan kanki ni ina zally take
Iya tace yaran zamani da wani shekiyanci suke yanzu zalihan ne ya koma zalla Toh tana daki ai sai ki Shiga
Shiga tayi ta sameta tana bacci daka mata duka tayi a gadon baya tace shegiya baccin asara ko? ana la’asar kina bacci
Zaliha tashi tayi harda er tusarta tana zare ido Dan atunaninta iya ne domin ta hanata baccin la’asar
Tsaki ta buga lokacin da taga minal ce
Ke Wai me hakan mutun na bacci kin wani daka masa duka
Amina tace tsabar rashin Gaskiya kuma harda tusa ba
Suka fashe da dariya
Haka suka cigaba da hira kamin suka tashi sukayi sallan la’asar suka Shirya domin tafiya makaranta
Ahanyansu na tafiya ne zaliha ke Cewa minal gobe zata rakata gurin aunty fauziyya(auntyn zaliha ne wato Kanwar mahaifinta yaranta uku Aisha ,Abubakar da Muhammad tana Sana’an snacks)
Abubakar ya karye jiya a makaranta
minal tace dama Yaro da shegen kiriniya Ba dole ya karye idan Baku hanashi Ba gaba gaba har wasu zaina karyawa
Zaliha tace garashi yarone
Minal tace to me kike nufi tace me ko nake nufi?
Tace babu fa ta bude baki zatayi magane ta hango wasu en mata en Iskan anguwansu an caba ado za’aje yawon bariki Suna ganinta suka fara bata rai domin haushinta sukeji Wai ta fisu kyau,domin ko Kamar inna ta dauko amma hasken baba dukda Cewa innan ma Ba baka bace amma batada haske sosai amma akwai gashi masha Allah Wanda amina har tafita hakama kyau
Suna zuwa zasu wuce daya daga cikinsu mai Suna bilkisu(bakace er lukuta mai katon timbi ga katon lebe da boobs yadda kasan kwarya saide batada hips Wanda hakan yasa ta zama Kamar an ajiye buhun hatsi gata gajeruwa anci red lipstick,brows dinnan ba’a magana) ta bangaji Amina da kafada
Dan cika amina ta cika amma sai ta basar saboda tunda tayi mafarkin laser fever ya kasheta ta rage jagwal
Ganin bata kulasu Ba yasa sameera (doguwace siriiiiriya gashi batada shape,Ba gaba Ba baya atakaice de yadda Kasan sandar snooker ko ince 1 irinsu akewa kirarin singul amama no front no back gashi taci uwar bleaching had tafara zama danyen nama),
Tace ke Amina wannan wani irin iskanci ne zaki mangari billy ko hakuri bazaki bata ba
Amina batace Komai Ba ta ci gaba da tafiya
hannatu ce(wannan ita ba’a magana)tazo ta bankade Amina.
Ai ji kake tas! tas!! tas!!!
To readers wa aka wanka wa mari haka Indai Amina aka Mara to Ba zaman lapiya
Nide bara in labe daga bayan bishiya in debo muku rahoto
Give me some bossa !
By
Voting
Sharing
Commenting
And
Liking
Your er uwa mai nishadan tarwa da fadakarwa
Examination mode on
Mzz untichlobanty💕
12th may 2019
[1/11, 1:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞:
ðŸ†ðŸ†KURUCIYAR MINALðŸ†ðŸ†
By miss untichlobanty
ðŸ€CHAPTER 7ðŸ€
Wani wawan mari amina ta sakewa hannatu har sanda taga tauraro
Sameera ce ta hayaiyako zata daki amina,wani lafiyaiyan mari
Amina ta aika mata atake ta dauke wuta ta suma zaliha ce tace ni amina zo mutafi kamin kisa da naushi Kiyi kisa taja hannunta suka tafi ayayinda akabar bilkisu sakoko a tsaye batada tudun dafawa gashi yau zasu wanki wani alhaji yace su ukun za’a hada lokaci daya (Allah shi kyauta)
Atake taji wani bakin ciki ya rufeta taji ta kara tsanan amina…..
Amina kuwa dasuka je islamiyya sunyi latti gashi malam isa ke taran latti ya iya bulala Kamar Allah ne ya aiko shi
Shikadai ne yake iya dealing da amina kuma tana tsoransa sosai amma tsabar bakin ciki da haushin daya rufe mata ido bata lura dashi Ba
Sai saukar bulala da taji batasan sanda ta karbi bulalan ta karya Ba hade da banka masa harara ayayinda ta murkuda cute pinky lips dinta tace Allah ya isa ta wuce
Malam isa sai da yasha jinin jikinsa domin yasan yadda take tsoranshi(saboda ya iya bulala itakuma duk abinda zai taba lafiyar jikinta bataso)
amma yau harda karya bulala wadda take tsoro Kamar maciji gashi fiskanta yayi jaaa(red)alamun Bacin rai kuma dama shima dai yana shakkunta karfin hali ne kawai irin nasa amma ya girgiza yau Dan haka satinnan dole ya Dan tsagaitawa amina idan Ba hakaba shima zai karbi rabonsa ko ta kullo masa jagwal.
Haka suka Shiga aji Amina tasha mur,zaliha nata aikin ban hakuri hakadai har aka tashi suka dawo gida tana kumbure kumbure.
Bayan sallan magriba inna ta gama abinci ta kwalawa Amina kira bata amsa Ba ta kara kwala mata kira still shiru abinda bata tabayi Ba kenan akirata taki amsawa shiga dakin inna tayi thinking that something is wrong with her daughter to her surprise Amina was sitting down on her mattress