KURUCIYAR MINAL COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

KURUCIYAR MINAL COMPLETE HAUSA NOVEL

Wani mari ya kuma dauketa dashi wannan karan harbakinta sanda ya fashe. Ihu ta kwala tana kiran sunan mahalliccinta. Bata ankare ba taji goje ya danneta yana kokarin kai mata kiss kakkauda kanta ta fara yi babu abinda take tunowa sai yadda ya Abubakar zaiji inya riski wannan labari.
Cikin rashin sa’a goje ya cafki bakinta yana kokarin tura harshensa ciki. Ganin ta rufe bakin kam yasa ya matse mata bakin da hannunsa badan task ba ta bude ta mai ja masa Allah ya isa.
Aiko harshensa yana Shiga bakinta ta fara kwaranyo amai.

Cire bakinshi yayi Daga nata ya fara zabga mata Marika sanda ya ajiye mata takwas lafiyaiyu daidai lokacin Allah ya taimaka mata hannunta ya since
Kokarin Daga mata Riga goje ya fara aiko nan suka kama kokuwa Kamar ba gobe.

Yaga rigar yayi ya fara kokarin rabata da pant dinta amma taji yarda tun tana iya tureshi har ta kasa hakan yasa yayi nasarar zare wandon nata yayi wulli dashi.

Wani irin zafi taji a mararta ta kwalla ihu YA UBAN GIJI NA daganan bata kara ganin komaiba.

😭😭😭 oya join me along let’s cry!kuzo muyi kuka tare this chapter is so heart touching.

Long chapter ne so I expect you to to share kuma Ku cika min comments section da COMMENTS.

me kuke tunani game da wannan chapter?

Sai anjima wallahi bacci nakeji yau ba update din dare.

Takuce karamarsu babbarsu wato ;

Miss untichlobanty💕

30th November, 2019
[1/11, 2:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆

🌹by @mzz_untichlobanty🌹

CHAPTER 48

Ruwan sanyin da taji yasa ta bude idanunta batare da ta shirya ba, dishi dishi take gani har Komai ya zamo mata tar.

A take ta zauna dukda ko irin azabar da maranta ke mata,babu bata lokaci duk abubuwan da suka faru da ita suka dawo mata.

Kallon jikinta tayi taga kusan gabadayan kirjinta a bude.
Bedshit din da yake dukun dukun taja ta rufe jikinta badan ranta yaso ba.

Kallon dakin ta farayi jiki a bari saboda sanyin da takeji taga goje da Rigarsa a kafadarsa zaune gefen kafarta da Goran ruwa yana cin shinkafa da wake sannan sai ya busa sigari ya kara wata lomar.

Janye kafarta tayi Daga kusa dashi tana mai jin daci a zuciyarta.
Sai alokacin yace Ashe kina Raye aina dauka kin mutu ne shiyasa na Zuba miki ruwan zanyi Dan tabbatarwa. Zo muci abin ci kinji. Sannan ya kara wata wata loma.

Kallon sa kawai take Dan batasan abin nasa yakai haka ba tace Allah ya kiyaye inci da Hannu na yace in baki cita ba ai kinyita,ina fata ma Nayi ajiya.

Kuka ta fashe dashi wannan karan mai sauti tace amma wallahi ni ban taba Sanin Cewa kai Dan iska tsinanne Mara mutunci bane sai yau,yanzu……

Tas ya wanketa da mari yace ke yarinya iya bakinki,baki isa ki fada mini maganar banza ba kuma Anan zaki zauna harsai sanda naga daman ki tafi zaki tafi.
Tace wallahi……. Wani Marin ya kuma dauketa dashi yace ba nace karki kuma yi min magana ba to bari kiji babu Inda zaki ko mutuwa zakiyi.

Wata kakkausar muryace a bayansa tace kaima baka isa ba kuma kayi kadan. Bai ankare ba yaji an damkosa ta baya aka jibgarsa Kamar Allah ne ya aikosa.

Gwara kansa yayi da gini sannan yace lailar?lailar kayiwa haka?toh wallahi ba me rabaka dani yau sai Allah. Naushi ya dinga kirba masa yayi kaca kaca cikin jini. Kafa ya dinga masa a tsakiyar kafafunsa. Goje ganin Idan bai ceci kansa ba, to fa zai iya kasheshi Dan haka ya tattaro duk karfin dayayi masa saura ya hankadeshi ya gudu.

Da Sauri ya mike zai bishi laila tace barshi ai aikin gama ya gama.
Da gudu ya nufi Inda take ya rungumeta. Tsawo lokaci suka dauka a haka kamin yace Laila me yasa kika biyoshi bayan kinsan halinsa?Ashe bakida hankali?yanzu ga idonta nan ai ko me yace miki bai dace ace kin bishi Ba! Ya fadi hakan cikin Daga murya, fada, da kuma nuna Bacin rai.

Laila da zuciyarta ke mata kuna ganin ya Abu ya rufeta da fada, Ba tare da ya bata Samar maganaba, cikin gunjin kuka tace haka fa yacemin Wai rayuwarka tana cikin hatsari shiyasa banmasan sanda na biyosa Ba idona ya rufe har nabar mahaifiyata ita kadai😭.

Shiru ne ya ratsa wurin na Dan wani lokaci kamin ya Abubakar cikin murya me taushi da ban hakuri yace me yasa idonki ya rufe da akace rayuwata tana cikin hatsari?

Zuciyarta ne ta buga dum! Jin tambayar daya Watso mata Ba tare da ta Shirya amsashi Ba.
Shiko jin tayi shiru yasa zuciyarta tayi sabyi domin bai sani amsar da yakeson Ba. Ga mamakinsa yaga ta dago ta kalli cikin idonsa kamin tace SABODA INA SONKA! Yaya na Dade da Fadawa cikin tekun soyaiyarka tun kamin Nasan ciwon kaina.
Na Riga da na nutse kuma bana burin a ceto ni, nafiso ace na mutu acikinta.

Ya Abubakar Kam daya daskare yama kasa magana Dan ko ya bude bakinsa sai ya rufe ta. Bai masa mata Ba dukda ko tsabar dadi jiyake Kamar zuciyarsa zai fado Daga kirjinsa.

Rigarta da ajayi cillo da ita ya dauko amma me duk a yage take Ba anfanin sata take farin cikin dake zuciyarsa ta sauyu zuwa bakin ciki.
Wani kububuwan kishi ne ya taso masa yana sararsa. Idanunsa ne suka cicciko da kwalla sai alokacin ya lura da Laila wadda taci gaba da kukanta.

Tazarce ne ajikinsa Dan haka ya cire ya bawa lailan yace tasa ta samosa a waje yana jiranta acikin taxi.

Hannu na rawa ta karba shi kuma ya fice.
Tana mikewa taga jini duk ya bata katifar da Sauri ta danne bakinta domin kar ihun data kwalla ya fita.

Durkushewa tayi a wajen ta kara bude Sabin babin kuka tana fadin ka cuceni ka lalatamin rayuwata bazan tana yafema Ba.

Sanda tasha kukanta sannan sako rigar ta dauko yageggen hijabinta tayi gyale dashi yayi da tayi kunzugu da rigarta tunda har lokacin jinin bai tsaya Ba, sannan ta fito.

Direct gidansu ya kaita har cikin daki yace tayi wanka ta gyara jikinta bata ya siyo mata magani sannan kar ta Fadawa kowa abinda ya faru tunda yanzu dare ne kar hankali ya tashi. Gone sai ya kaita wurin minal tunda inna ta tafi Maiduguri da zaliha acewarta Idan tabar kadunan zata Dan manta da mutuwar inyasi Daga nan ma sai a kara mata gyaran jiki.

Juyawa yayi zai fice cikin shesshekan kuka tace dama Nasan Cewa bazaka aminta dani Ba!me zakayi da second hand Wanda Dan shaye shaye ya karbe mata budurcinta? Kayi hakuri Nayi kuskure danace ina sonka.

Dawowa yayi ya riko hannunta cikin nashi yace Niko nakeda abinda zanyi dake,kuma batun budurcinki banida damuwa tunda bada kanki kika hada ba,karkisa damuwar Komai aranki domin irin soyaiyar danake miki koke bakimin irinta.

Tace Nasan kana fadan hakan ne Dan kana tausaya min😩 wallahi Idan haka sona gara ka fadamin ya fiyemin alkhairi. Yatsansa ya daura akan lebensa yace shhhh ! Karkice haka, kinsan kuma bans miki wasa in ana serious magana wallahi ina sonki koda wannan Abu bai sameki ba ni zan aureki balle da ya kasance akwai faruwar wannan lamarin ki Nayi an kara narka min dalman sonki a zuciyata kuma in kikaga ban aureki ba to Allah ne baisoba now give me that beautiful smile of yours kamin in tafi.

Small smile tayi masa hawaye ya tsiranyo, goge mata yayi yace Idan kika kara kuka Nayi fada dake tace na dena wallahi.

Shafa kanta yayi yace saina dawo.

🌹…………………..

Abangaren su yazeed kuwa minal Adan tsorace da kuma jin haushin tabata da yazeed keyi ta gama gyara dakin zuwa taji gefensa ta tsaya fuskannan a hade tace gani.
Binta yayi da kallo tun Daga saka har kasa da tabbas kayan sun karbeta ba karya.
Hannunta ya riko zai zaunar da ita a cinyarsa aiko ta mike zinbir Kamar ta zauna akan kaya.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button