KURUCIYAR MINAL COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

KURUCIYAR MINAL COMPLETE HAUSA NOVEL

Haka ta fito wujiga wujiga ta shiga nata dakin itama sai kuka. Ashe haka zafin zawarci yake? Yanzu shikenan batada aure? Anya batayi kuskure ba kuwa? Ranan ko abinci bataci ba.

Koda yan uwa sukaji lamarin abun Baiyi dadi ba. Barin ma su inna yanda suka nuna kulawa domin da ace wasu iyayen ne rufe ido zasuyi wuce sai an sako musu yarsu, amma su cewa sukayi tayi Wanda yayi Mata idan tanaso ta zauna indai bazata cutu ba.

Wata rana zakiyya tana kokarin fita aiki domin yazeed ya bata manager of art and designing na company din kaya. Sanye take cikin Arabian gown tayi rolling? domin yanzu shine dressing dinta. Tana sauri bata Ankare ba sukayi gware da Jamal? Wanda keta sauri shima Dan yanzu shi da lukman ke managing companies din yazeed hakan yayi sandiyyan zubewan files dake hannunshi. Tasa hannu zata kwashe shi ma yasa hakan yasa ya riko hannunta a take suka hada ido. Wani yanayi ya fara shiga domin tun kamin yazeed ya auri zakiyya yake sonta domin shi yanason Mata masu kwalisa da wayewa (ba wayewar data sabawa addini ba) tuni boyayyar soyayyar ta yunkuro. Zakiyya kam wani bugo zuciyata yayi Wanda abin ya bata mamaki domin bata taba jin irin haka game da Jamal ba.

Kallon hannun nasu dake hade Dana juna tayi shima ya kalla da sauri ya saka tara da Sosa kai ya bata hakuri. Hakurin itama ta bashi kamin ta fice domin duk wani second da takeyi a wajen bugun zuciyarta karuwa yakeyi.

Koda ta fita motanta kin tashi yayi gashi tayi latti sauran motocin kuma duk sanyi kura saboda hunturun sanyin nan da muke fama dashi, wabi sonja tasa ya wanke Mata tana tsaye sai duba lokaci take Jamal yace kinyi latti ko? Zo muje tare in yaso sai a kawo miki motan kinga dai this is your first week at work. Badan ranta yaso ba haka ta shiga suka fice.

Shiru Motan ya dauka Jamal nason ya Mata magana amma ya rasa mai zakice can yace madam zakiyya yau kinyi kyau. Murmushin take tayi tace na gode dukda ko deep down taji dadi amma ba wannan bane a gabanta. Can yace dan Allah in tambayeke mana tace ina jinka yace wai shin yaushe zaki kara aure idonta ne ya ciko da kwalla Wanda Jamal ya lura dashi hakan yasa yace kiyi hakuri bansan tambayan zai bata miki rai ba. Girgiza kai tayi tace AI babu laifinka daganan kowa yaja bakinshi yayi shiru har suka isa kowa ya wuce office dinsa.

Akwana a tashi yazeed ya daina aiki da keke ya fara using sanda sannan ko ina na jikinsa ya warke sai abinda ba’a rasa ba. Zaune yake kan gado yana nazarinsa minal ta fito daga wanka daga ita sai towel yace my beautiful wife wish….? tare da kashe Mata ido daya sarai ta gane me yake nufi amma tace you wish what. Janyota yayi yace DA SO SAMUNE mu raya sunnah nida ke a daren yau. Murmushin karfafa guiwa tamai tace komai yanada lokaci AI . Shafa kanta ya fara yace yau nayi magana da mashkur kuma yace akwai wani dr daya sani may be he can help, a Germany yake so get ready jibi zamu tafi. Tace okay Toh mikewa tayi ta fara cire masa kaya domin shima yayi wanka. Tsokanarta yake yana fadin iye matar yazeed kefa kiba ma kikayi abinki kamar kazar gona ok? Turo baki tayi tace wallahi karka kara cewa inada kiba idan ba haka ba tam. Yace idan na kara menene hukunci na? Ashararan wasa tamai tace kara ka gani.

Lokacin daga shi sai boxers yayinda take tsaye a tsakanin kafafunsa hannayenta zagaye da wuyansa tunda ta gama cire masa kayan. Gyara zama yayi yace minal yar lukuta. Pecking lips dinsa tayi tace wannan hukun ci da dadi yake kice in yita fada. Ya a
Sake cewa minal mama lutiya wannan Karan kumatunsa tayi pecking, maimatawa yayi Aiko ta fara masa cakulkuli tana cewa wannan shine ainihin hukuncin garin sai ya Rama ya tube Mata towel aiko tayi saurin gyara tare da cewa waiyo. Dariya yayi yace kwantar da hankalin ki ko duka matan duniya zasuyi tsirara babu abinda zan iyayi a halin yanzu. Murmushi kawai tayi kamin ta taimaka mai ya shiga toilet din jacuzzi ya shige abinsa da wandon shi yace ta tsaya a waje ya cire sai ta karba tunda ita uwar kunya ce.
Koda ta karba ta jiya zata fice ya janyota ta fantsama cikin ruwan sannan ya cire towel dinta dayasha ruwa yayi firo dashi. Kokarin tashi takeyi yace bara in zuba ido dakyau kina mikewa inga bulus kinga yanzu rose dinnan da muka zuba akai ya rufa miki asiri. Kuka ta fara mai………

KSI JAMA’A WALLAHI NA GAJI.

MASU KUKAN MUTUWAN YAZEED SAI A DENA KO ?

ME ZAKU IYA CEWA GAME DA ABINDA YA SAMU YAZEED?

SHIN KUNA GANIN ZAKIYYA DA JAMAL ZASU DACE?

DAGA KARSHE WANNAN PAGE SADAUKARWA CE GA @?+234 703 556 2830? @??¨»l??¡Á ?arhanah ?? @?+234 902 212 9952? @?+234 701 059 1165? @?+234 803 932 5035? @?+234 703 555 1832? @?+234 806 563 6189? @?+234 906 569 4954? @?+234 814 123 0581? @?+234 906 132 2838? nagode da comments dinku? sauran ma naku yananan tafe.

NAMECY @?Ma’ani??? na sadaukar da Rabin littafinnan kacokan agareki ina godiya da support da kika nuna min Allah ya barmu tare nagode baki dayanku.

TAKUCE KARAMARSU BABBARSU

Miss Untichlobanty ?

31st January,2020.

??KURUCIYAR MINAL ??

?by miss_untichlobanty ?

?CHAPTER 71?

KAFIN MA KI KARANTA KI SANI YAZEED YA MUTU ?

Sauko da modern keken guragu wato wheel chair akayi, kofa aka bude aka aka ciro yazeed aka daura akai gaba daya jikinsa bandage ne. Haaaaaah ! Kowa ya kara firgicewa. Firgicinsu na yanzu yafi na sanda sukaga gawa suka dauka yazeed ne, Kai sukam Allah ya duba musu. Daga sun fita daga sannan matsalar sai su fada wancan. Innalillah wa inna ilaihi raji’un shine abinda suketa maimatawa da gudu minal ta rugo tanaso ta fada jikinshi ta rungumeshi amma ba hali saboda jikinshi baki daya ciwone. Dakyar mom ta Mike idanunta sai anbaliyar hawaye suke tace my son? Me zan gani haka? Kaine kuwa ? Ji yadda ka koma. Hawayene ya gangarowa yazeed minal tasa hannu ta goge zakiyya ko tama kasa yin komai kawai kallo take yayinda zaliha ta karasa kusa da mijinta jiki ba kwari riko hannunshi tayi tace ahhh! Ta hararesa kasa kasa tace kaide anyi rago ka duba yazeed jarumi. Turbune fuska yayi yace a haka kika aurenin dai kinga ko bakida bakin magana.

Da badan yanayin da ake ciki ba da babu abinda zai hanasu yin fada. Ciki suka dunguma baki daya batareda sunbi ta kan gawan ba Wanda ya kasance na Joshua.

Tarairaya da kula kam yazeed yashashi a wajen ahalinsa? cikin Kan kanin lokaci duk an since bandage din jikinsa na wuya da hannu ne sukayi saura. Kwance yake kan gado yana anfani da wayana da dayan hannunshi sai ga minal ta shigo niki niki da kayan abinci zakiyya na biye da ita zakiyya ce ta taimaka masa ya zauna minal tace ya yazeed(bata kiransa da yazzy baby a gaban zakiyya) kasan me? Murmushi yayi yace a ah. Tace nayi maka pancake. Murmushinsa ne ya kara fadada yace a lallai yau zanci abinci dayawa.

Zakiyya tace ni kuma zobo na maka yace masha Allah nikam Dan gata ne. Murmushi suka mai kamin suka zuba abincin da zobo zakiyya ce ta zauna a gefensa tana bashi yayinda minal ke masa tausa Kamar yadda dr ya uemura saboda har yanzu baya tafiya dan haka zama waje daya zai iya ja mai matsala.

Dadi yakeji sosai a ranshi sanda yaci ya koshi yayi nat kamin yace na koshi.
Zakiyya tace AI ni mamaki ne ma ya isheni wai yaushe ka fara cin abinci dayawa minal ya nuno yace aunty minal ne ta koyamin ya fadi hakan kamar yaro. Dariya suka mai kamin taja hancin minal kallon juna suka tsayayi. Zakiyya ta lura da hakan aranta tace ya Allah karka raba masoyannan ya Allah ni kuma ka bani Wanda zai nuna min soyayya fiye da wannan. Ganin abin ba karau ba yasa ta tattare kwanukan ta fice dasu tare da rufe musu kofarsu.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button