ABDUL JALAL PART 1 HAUSA NOVEL

“In kika kuma sheganta min yarinya zan baki mamaki dukanta ne kiyi tayi kezaki ji kunya dan anjima tare zasu cigaba da wasa kuma ko kinki yan uwanta ne”
Maryam ta fada tanaama Zainab kashedi
“Na fada Yar gaba da alfatiha Yar arna ai ba karya nayiba, kuma Ya”ya na daban ita daban su duk danginmu musulmine tun daga farkonmu har karshe”
Murmushi maryam tayi
“Kina bakanuwa kike cewa kaf zuri’arku musulmine watakila ma hada kakanki ake zagaye Dala tsirara kinga watakila garani damuke kiristoci akan Wanda suke bautawa tsunburbura
Jahilar banza se fadan musulinci abaki amma ke babbar Jahila ce manyan sahabban manzon Allah salallahu alaihi wassalam a cikinsu wasunsu bautar gunki sukayi amma daga baya suka zama manyan hadiman musulinci babu banbanci a musulinci annabi be taba kyamatarsu ba”
(Kunsan me hakuri be iya fushi ba)
“Nice kakana ya zagaye Dala tsirara”
Zainab tafda tana nunkanta da yatsa
“Au tambayata kike kina bakanuwa wata kilama shine barbushe”
Maryam tabata amsa
Ana haka Sega Yaya mairo sunzo ta Tarar ana wannan rigimar
Sukazo suyiwa maryam taron dangi Sega Aliyu ya dawo ba shiri suka watse don suna tsoronsa yanayin fuskar maryam ya nuna masa akwai Matsala dan haka da suka shiga daki
Ya kalleta “noorat meyake damunki ne, gayamin me ya faru”
Batai aune ba se taji hawaye
“Habiby bana jindadin yadda ake treating baby(JALILA) ana mata gorin wai ita Yar arna CE ga baby da Neman magana aita zaginta nafara gajiya nafara rama mata am tired suma dasukazo a musulmi ai ba dabarar su bace”
Ta karasa maganar cikin kuka
Ajiyar zuciya yayi
Ya janyo ta jikinsa yana share mata hawaye
“Tunda naga wannan matar tazo nasan a Rina maybe itace ta taba minke, kiyi hakuri Nima abun yana damuna amma kibani dan lokaci wani mataki nake shirin dauka”
“My love wani matakin zaka Dauaka AbU ya Riga yazaga gari”
“don’t mind u will see”
“To shikenan bari naje na wanke mana kaya”
“Just relax baby zanyi mana, yanzu ki huta kawai”
Bayan wani dan lokaci Aliyu ya nemi aiki a Kaduna ya kuma samu aikin sannan ya nemawa maryam admission a ABU Zaria
Malam yayita fada dan meyasa ze bar Gida ya koma wani gari da bashi da kowa
Yaiwa malam bayanin yana tsoron abunda ya faru da mahaifiyar maryam itama ya faru da ita a dalilin cin zarafin da ake mata kar itama ta karaya ta koma cikin ahalinta ta koma addininta na baya, haka malam ya yadda badan yaso ba
Usman ma da inna mairo sunyi bakin ciki nesa da Aliyu ze yi dasu tun tasowarsu suna tare amma yanzu ze tsallake ya barsu
shima Aliyu ba a son ransa ba sedan samun nutsuwar matarsa da kuma kare mutuncin iyalansa daga wannan kyama da cin zarafi da ake musu ze bar gidansu da yan uwansa
Haka ya tattara matarsa da yarsa suka koma Kaduna inda ba Wanda yasansu
Su Jawwad ma har kuka sukayi dukda sun fara girma lokacin baban Jalal yana ta shirin kaisu boarding school Jawwad da Jalal in zasu shiga Jss 1
Akasaka Jalila a makarantar Islamiyya da zamani halin Jalila na Neman magana yana nan bata denaba
yayinda maryam ke zuwa makaranta kuma take taba kasuwanci
Aliyu ma aikinsa yake yana samun rufin asiri dai² gwargwado har ya mallaki gidan kansa
Hankalin maryam ya kwanta sosai yanzu ba Wanda yasan asalinta balle yayi mata gori
Lokaci² suna zuwa kano su gaishesu Usman ma yana zuwa ya dakko Jawwad Jalal da nana yazo dasu amma koda wasa Zainab bata taba zuwa inda suke ba
Bayan shekaru biyu da dawowar Aliyu Kaduna Allah yayiwa malam imam rasuwa
Sunyi bakin ciki sun shiga tashin hankali ba kadan ba sunyi kuka har suka hakura
Bayan rasuwar ne Zainab ta hurawa Usman wuta cewar tunda yana samun kudi sosai tun da har kasashen waje yafara fita kan harkar
Kasuwanci, dan haka dole Suma subar gidan nan dan be kamata ace kamarta tana zaune a wannan Gida ba Usman yayita nuna mata saboda inna mairo karsu barta ita kadai gashi ta Riga ta saba da unguwar, amma Zainab ta rufe ido taitamasa fitina
Haka yaje yasamu inna mairo da zancen ta shi daga Gida tace ba komai ita subarta anan su su tashi,
Amma yaki yadda, wataran inna mairo ta ta shi da amai da gudawa aka kaita Asibiti ta galabaita matuka dan haka Usman ya kira Aliyu ya sanar masa da safe
Be dau wani lokaci ba Aliyu yayo kano dan maryam bata San ya tafi ba
Se bayan la’asar kawai setaga Usman yazo yace mata su shirya kano zasu tafi,
“Me zamuyi a kano INA abu Jalila”?
” shima yana can”
“Dan Allah abban Jawwad in wani abu ne yake faruwa ka gayamin”
“Babu komai inna CE ba lafiya”
A kidime ta shirya ita da Jalila suka yo kano
Kai tsaye Asibiti suka nufa inda ya kaisu wani daki
Tana shiga Aliyu ta gani a kwance akan gado rai a hannun Allah jini na fita ta hanci ta bakinsa gashi ko kwarzane babu a jikinsa amma da yayi numfashi ze gudan jini ta hanci ta bakin……
Share please
More comments more typing
Ina amfani da wannan dama domin mika barka da sallaha layya ga al ummar musulmi a duk fadin duniya sekuma Allah ya kaimu bayan salla
Saura aki bani naman salla
Love u all
Abduljalal novel fans
❤❤❤❤❤❤
????️????️????️????️????️????️????
[8/31, 8:26 AM] Safiyya: ????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????
_ABDUL JALAL_
(2020)
_WRITTEN BY AISHA HUMAIRA_
(Daddy's girl)
PAGE- 13
PART 1
_Bismillahir Rahmanir Rahim, da sunan Allah me Rahma me jin kai, Allah ka yi salati a bisa shugaban mu Annabi Muhammad (salallahu alaihi wassalam)
Bayan haka, ban rubuta wannan littafi domin cin zarafin wani ko wata ba, na yi shine domin nishadantarwa, da kuma wa’azantarwa, ku biyoni domin jin me wannan labarin ya kunsa.
Yanda nafara Allah yabani ikon kammala shi
Ina maraba da shawarwari, sharhi, ko kuma gyara, nagode.
Domin Samun karanta wannan littafin yi magana ta what’s app akan wannan lambar
07063065680
Domin joining group dina follow this link
What’s https: //chat.whatsapp.com/EtB4KI52K0v5FQc2ELhidL
Is a free book
Ina yinku AbdulJalal novel fans irin???????????? da duk sauran masoya wannan novel ina jin dadin comments dinku love u all ❤❤❤
I want comments not stickers or just thanks????????????????
Your comments give me courage
Ina amfani da wannan damar gurin mika sakon barka da sallar layya ga dukkan al ummar musulmi
Ubangiji Allah ya maimai tamana
-my first Novel-
Da sauri maryam takarasa bakin gadon da Aliyu yake kwance yana ta fidda jini ta hanci tabaki ga wani wahalallen numfashi da yake saukewa da kyar, da gudu take ta zube a gabansa
“Innalillahi wa inna ilaihi raji’un Aliyu meya sameka haka”
Shine abinda maryam tafada cikin kuka
Jalila ma da gudu ta tafi gurin abbanta cikin karfin hali ya rungume Jalila tareda janyo maryam kirjinsa
“Noor kiyi hakuri na taho kano ban gayamiki ba Usman ne yakirani jikin innarmu yayi tsanani shine na taho muka samu accident a hanya”
“Sannu abu Jalila Dan Allah ka warke ka tashi mucigaba da rayuwa u are my life habibi”
“Is not complicated dear kawai internal injury ne kuma likitoci zasuyimin aiki zan warke insha Allah
Dama haka kike matukar sona noor irin wannan rikicewa haka I love u too my dear u mean a lot to me maryam”
Yafada cikin karfin hali da son kawar wa da maryam damuwa
“Abu Jalila is not time for joke lafiyarka tafiyemin komai nikam, inaso mu rayu tare kacigaba dabani farin ciki nida baby Kaine garkuwarmu kai ka dai ka ragemin “
Tafada tana zubda hawaye
“I love u too ummu Jalila, kije kuduba inna se ki turomin Dan uwana zamuyi magana”