KURUCIYAR MINAL COMPLETE HAUSA NOVEL

Bude naman baba yayi yanke 5 ne Dan haka ya mikawa minal yanka uku ta karba tana Washe baki sannan tace na gode. Yanka biyun ya mikowa deejeh wacce keta cika tana batsewa,Inna na zabga mata harara.
Juya kai tayi tace bataci tunda na Amina ne girgiza kai baba yayi kamin ya mikawa Amina yanka daya.
Karba tayi ta ajiye akan ukunta alokacin har ta cinye Mara daya ta yanko wani loma kenan baba yace
Haba mana uwata ci ahankali ai Mara biyun duka naki ne wannan lomar aiko katan gardi meji da karfi a jika albarka.
Itadai Amina ko ta Kansu bata bi Ba wani loman ta yanko Wanda yafi na farko zatakai baki idonta ya fada akan iyaye nata
Gani tayi sunata fafatawa da yanka daya Ashe ma me kitse ne.
Hawaye ne suka cika mata idanu kawai sai ta dauki daya dake gabanta takai baki.
Wani kara ta saka duk hankalin su ya dawo kanta
Ajiye musu musu ukun tayi kuma manya ne tace baba gashi kuci banaci hakorina
Inna tace kici dai sai kici ta dayan gefen tace a ah na koshi
Mikewa tayi ta fita ayayinda take leko su
Allah ya gani tanason ci amma bazata iya cinyewa iyayenta suci kitse Ba.
Wanke hannunta tayi taje ta kwanta Dan already tayi sallan issha’i
Can wajajen karfe 10 lokacin gidan yayi shiru alamun sun kwanta.
Sanda tayi ta bude kofa ta shigo falon iyayen nata Inda aka rife guntun abincin aka ajiye a saman fridge tunda Ba nefa danma garin da sanyi
Ahankali ta bude farantin aiko taga sunci sun bar yanka 2.
Dauka tayi ta gutsira wani lumshe ido tayi harda girgiza kai tana murmushi sannan ta dauki cabbage ta harba tare da kuli kuli.
Inna da baba dake labe Suna kallonta domin sunji sanda ta bude kofan suka kalli juna komawa ciki su kayi suka zauna bakin tsohuwar gadonsu hawayene fal idon inna.
Tace ashe babu abinda ya sami hakorin nata kawai dama so take iyayenta suci?
wani kaunar minal ne ya Kara dabaibaye mata zuciya. Baba yace aini Nasan Ba abinda ya sami hakorin domin naga sands ta dago taga abinda mikeci idanunta suka ciko da kwalla Nasan zatayi wani abun
Shi yasa nace miki mubar yanka 2.
Rungumesa innar tayi kamin ya rarrasheta suka kwanta zuciyarsu fal cike da son yar tasu.
Hawayen da ya gangaro kan kumatunta shi yasa ta sauke ajiyan zuciya
Tayi missing iyayenta,itakam Allah ya isanta da wannan oga sir me kama da aljanu
Toooooh Anan zan dasa aya
kwana biyu kunjini shiru wallahi makaranta ne kunsan mu Yan 100 level dole mu zage dantse balle yanxu da muke second semester atayani dai da addu’a Allah yayi mini tsari da carry over
Seriously need your prayers!
Thanks for understanding me
Show some love by:
Sharing
And
Commenting
10 July 2019
Mzz untichlobanty💕
Karamarsu babbarsu ce.
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: ðŸ†ðŸ†KURUCIYAR MINALðŸ†ðŸ†
🌹ðŸ€By @mzz_untichlobanty🌹ðŸ€
CHAPTER 15
Fitowa falo yazeed yayi ya zauna tare da fara karanta wasikar jaki
Sallamar da mamy ta watso shi yadawo dashi daga Inda ya tafi
Ganin yanayinsa yasa tace son lafiya ya na ganka haka duk ka hada gumi ko bakada Lpy ne ?
Lumshe idonshi yayi yace lapiya klau mom kawai gajiya ne
Zama tayi kamin ta kira atine ta dawo mata ruwa da drinks
Ruwan ta kawo mata tare dasu coke da fanta da Sprite da maltina da 7up da ……….
Kallon duka drinks din tayi kamin tace son yaushe za’a kawo me aikin ne danni na gaji da wa dannan gases din
Yace wallahi mom an dudduba yawancin restaurant din ba’a samu Ba amma de had yanxu ana bincikawa
Cup mom ta dauka ta zuba ruwan kamin ta kurba zata kara kenan suka jiyo Jamal na suburbudo sallama
Mikewa yazeed yayi tare da ware hannunsa yayinda shi da Jamal din suka antayo a guje suka rungume juna Kamar wasu kananan yara
Sai alokacin suka fahimci yadda sukayi missing kuna
Ai kam gogan naka ya manta ma da akwai wani hallitar minal a gidan
Jamal yake Cewa ai Nayi fishi shine mukayi zaka daukeni amma naga sabanin haka
yazeed yace afuwan nawan wallahi wani abune ya taso
Jamal yace sunfini kenan
Yazeed yace bazaka gane bane
Jamal:
mom masa’ul khair
(good afternoon)
ina wuni?
Mom:
masa’ul noor khaifa anta ya ibny Jamal
(good afternoon how are you my Darling son jamal)
Lpy klau Ykk Dana Jamal?
Jamal:
ana bi khair wallah
(am absolutely fine)
Lpy na klau
Ain zakiyya ?
(where is zakiyya?)
Ina zakiyya?
Mom:
zahabat ilaaa boutikiha
(she went to her boutique)
Ta tafi boutique dinta
Jamal:
mata sa tarji’i?
(when is she coming back?)
Yaushe zata dawo?
Yazeed:
anta uskut tatakallam kaseer wallah walakin arafta annany annany karihtul dajij
(hey pls keep quiet,you talk too much while you know I hate noice)
Kai Dan Allah kayi shiru ka fiya magana bayan kasan na tsani hakan
Jamal:isbir ya sadiky la atakarir Insha Allah
(sorry dude I will never repeat it okay?)
Yi hakuri mutumina bazan sake ba
Yazeed :
khairullak
(better)
yafi maka
Point out shine abinda yazeed ya fada sai ga atine da salma sunzo suka tsuguna a gabanshi
yace do the right thing sumul sumul suka tashi suka koma kitchen gasu sundawo su biyar tare da kayan abinci iri iri Suna bin hanyar dinning room
sanda suka gama jerawa tukunna yazeed yace
Dan uwa muje kaci abinci ko?
Mom tace Toni bara in Shiga ciki Dan na gaji
Sukace to mom a huta gajiya
tace shukran
(thanks)
na gode
Dinning room din suka Shiga Jamal ya kalli abincin
yace Dude ya haka ina kasar waje inci wannan yanxu nazo Nigeria ina expecting tuwo sai naga abinda na baro.
Ya fadi hakan ne a accent dinshi na balabe sai hausar tayi wani zakwai da ita amma fah bai kai na yazeed ba.
Yazeed shima cikin accent nashi na larabawa-larabawa turawa-turawa kuma cikin sanyin murya
yace yanzu muka gama maganan da mom soon har sai wannan kazantar taku ta isheka.
Kallonshi Jamal yayi irin kaji dashi kamin yace
Ka kiyaye watarana abinda kake Cewa kazanta zakazo kanaci harda santi
Yazeed ya tabe fiska Kamar yaga danmalelen da yara suka jagwalgwal yace Allah ya kiyaye
Jamal yace munanan dakai zama sukayi suka ci abincin Suna hiran yaushe rabo
Bayan sun gama ci suka tafi side din yazeed domin yin alwala su tafi masallati
Amina da taci kuka har tayi baccin wahala ta tashi sanadiyyar fitsarin daya matseta
da gudu tayi hanyar wata kofa data gani wadda take sa ran toilet ce
aiko tana afkawa taja waya super sanadin kamin ta bude kofar ya Dan bata wahala Duba da batasan irin kofar Ba
hakan ya taimaka wajen fara saukar fitsari wadda ya hadu da tiles yayi sanadin zamewar tata
Ihun data rafka kamin ta suma shi yasa yazeed da Jamal yin hanyar dakin aguje domin shi yazeed shaf ya manta da ita a side dinshi Suna Shiga dakin sukaga jini jini akasa
Sai a lokacin yazeed ya tuna da Amina na dakin
Tsayawa yayi abakin kofa yayinda Jamal ya jiga bandakin Dan ganin meke wakana
Ganin Jamal ya fito jikinshi a sanyaye yana kallon yazeed hakan yasa yazeed ya dauka ko minal ta kashe kanta
a hankali minal ta fito jikinta duk jini tana dingishi sanadiyyar zamewan da tayi wani ajiyar zuciya yazeed ya sauke ganin tanada rai
Ko kallon Inda yake Jamal baiyi ba ya fita fiskannan a daure Kamar hadari
Sai kuma ya jiyo yace me nake gani?
Cukumosa yayi tare da masa tsawa yace yazeed kayimin bayani Idan Ba haka Ba mum ta sami labari
Yazeed ya kalleshi yace mai karka fasa fada yana Dan murmushin gefen baki don’t atunaninsa wasa Jamal yakeyi
Juyawa Jamal yayi ya fita