SARKA COMPLETE HAUSA NOVEL
SARKA COMPLETE HAUSA NOVEL BY ZAINAB IDRIS MAKAWA

ZAINAB IDRIS MAKAWA
16/11/2021, 23:23 – ????????????: ASSALAMU ALAIKUM WARAHAMATULLAH YAN UWA ALLAH YA BAMU WUNI MAI ALBARKA AMIN.
Littafina na kudine don darajan Allah da Annabinsa yar uwa kada ki karanta idan baki biya ba kibar shedaniya da nauyin ta wace ta fitar abokan halaka take nema daga cikin ku kada ki bari ta ribbance ki don karatu novel kiji tsoron Allah don akwai ranan tsayuwa gaban ubangiji.
Kai da yan uwan ka kuna muna daukan marasa daraja da gata a idon ku kun dauke mu tankar yan cin rani a gidan ku.
Duk kokarin da mahaifiyata take da kakan ku da mahaifin ku haka baisa tayi daraja a idon kowa a gidan ku .
A gaban kowa mahaifiyar ku tayi ikirarin bazan taba zama cikim ahalin ta ba muddin tana raye a duniyan nan.
Yanzu mai zaisa kake kokarin canza shawaran ka a kaina yaya kana son nuna min kana tausayin mu ne ko lalata min rayuwa kake son yi in sake jiki dakai ka jefani wani maraicin karo na biyu bayan na mahaifina dake cina a kullun a zuciyata.
Na dago ido na kalle shi tare da hade hannayena a guri daya alaman ina rokon shi hawaye na zobo min a idanuwa kamar an bude famfo.
Nace yaya ka barni inyi rayuwa a yadda yazo min ka bari ko da sau dayane ka kuyi muna adalci ta hanyan karatun da ka sakani don Allah.
Murmushin kunan zuciya da bacin rai naga ya sake a fuskan shi ya tsaya yana kallona har nakai ayah kafin ya furzo da iska daga bakin shi ya furta.
Naki tunanen ke nan zarah a zaton ki yan dakin mu basu son mahaifiyar ki a yanzu don tana kishi da tamu mahaifiyar komay ?
Kada ki manta mu mazane ba zamu saka kanmu a cikin zancen mata ba ba zamu fito fili mu nuna ga ra,ayin mu ba.
Amma mu maitai muna da zamu kita matar da itama tankar jinin mu take mun taso a tare mun ganta a cikin gidan mu tayi rayuwa damu akan dan wani dalili sai mukita ?
Idan kina tunanen hakan kinyi kuskure a rayuwan ki zarah ke yarinyace har yanzu shiyasa kike fadan wanan maganan haka.
Nidai nasan anbani auren ki na ruguma da hannu biyu a cikin mutunci tare da mutunta darajan aure na ga idon kowa.
Aure yaya aure fa kace auren da akayi shi a bisa kaddara da sabanin hankali auren da babu soyayya a cikin sa aiba aure bane.
Dan dariyan yake yayi a fuskan shi tare da fadin ai lokaci ne zai baiyanar da komai zarah.
Kada ki daukeni ban san abinda nakeyi ba, komai dake faruwa ina sane dashi ina kuma nawa tsarin akan shi don haka ki fito muci abinci yanzu ina dining ina jiran ki.
Yana fadin haka bai tsaya ba ya fice daga dakin bai ko karasa fita ba na sake wani kuka gami da ihu ina fadin wayyo ni Abbana ka tafi ka barni rayuwa tana min zafi.
Dan girgiza kanshi yayi daga inda yake zuciyar shi na mashi kuna da kala maina masu cin rai da wanan kokekoken banzan da na tsiri mashi a gida yana tayar mai da hankali.
Tsananin sanyin da ake a kasa ya hana kowa walwala a wanan lokacin don hakane ko tafiya yanzu ba ko wani lokaci akeyin sa ba a kasan jerabawa muke a wahalce domin hutu zamu koma kuma wanan zangon baida yawa kamar na baya.
Tun dana dawo gidan nasan yana ciki don ba inda yake fita yanzu tun lokacin da sanyin ya tsananta sosai motar shi ma dake waje ta rufe da kankara lif jikinta.
Don hakane tun dawowan shi yake min zaune gida kusan kwana biyar bai fita zuwa ko ina ba tunda ya dawo sai na dauka ko don matar shi bata garin ne.
Duk da daga gaisuwa ba abinda ke hadamu a gidan hakan bai hana shi fita da yamma zuwa wani resturan zai dawo da snack iri iri ya tursa ni a gaba sai naci ko da kuwa banson ci don ban isa in mashi gardama ba.
Soboda ya dasa mun tsoron shi a raina tun farko ina shakkun shi sosai a raina da girmama shi.
Yau kan garin ba dama saboda sanyi daya dami mutane ga har wani iska da kankara ke sauka yana batun rufe mutum da ran shi idan dai kana a sarari.
Kamar an koroni na banko kofan na fado gidan hankali tashe banyi zaton ma yana gidan ba a zatona yana can gidan shine.
Ganin shi nayi tsaye ya kunna wa tsakiyan falin wutan fire wood a dan wani guri da ban dauka da farko wurin amfani bane gurin sai ranan da naga ya fara kunna wuta irin wanan lokacin.
Yana tsaye ya ba kofan baya hannayen shi suna mike a gurin wutan kamar yana gasa su sai rigan suwaita irin na saka mai v neck brown a jikin shi da dogon wando fari kafan shi socks ne kawai a saye lokacin.
Do muna girmama gidan mu kamar na sauran musulmai don ba ko ina muke takawa ba a gidan da takalma sai dan kereriyan inda muke bi mu fita idan mun sauko daga sama.
Dan juyowa yayi kadan ya kalleni jin yadda na banko kofan falon lokacin kamar wani na bina a baya.
Easy yace ba tare da ya juyo ya kalleni ba na samu kaina da dan tsayewa ina kallon shi har lokacin bai juyo ba cikin kasaita yace min .
Yaya akayi baki saka rigan kwarai ba a sama kin kuma san irin sanyin da akeyi kallon kayan jikina nayi da sauri naga doguwar jallabiyace a jikina nayi rolling din kaina har mazaunana da gyalen rigan .
Duk da ina son in tsaya in sha dumi a wajen don sanyin dana kwaso ban samu yin hakan ba don har lokacin yana tsaye ba tare da ya juyo ba gurun wutan kamar mai gasa jikin shi.
Dakina fada da sauri na kuna heater dakin gado na fada ina maida numfashi Allah ya taimakeni ina fashin sallah a ranan don haka banda damuwa.
Sai dana dan huta hakana a kwance ba barci nakeyi ba can na bude idanuwa na wani leda babba na hango har guda biyu aje daga gefen gadona.
Tashi nayi da sauri ina kallon ledan cikin mamaki da sauri na karasa wurin ledan na shiga budewa da sauri.
Irin kayan da na gani a cikin ledan sun ban mamaki sosai har kala shida yadin mai kamar atamfa amma sai taushi dinkin su gwanin ban sha,awa sosai.
Da sauri na bude dayan hijjabai na fara fitarwa sai plat shoe daida kafana shima da yan jakkuna masu kyau sosai abin yayi matukan ban mamaki.
Wai yau yaya ne da sayo min tsaraba ko may don ban san abindama zanyi tunane a kansa ba.
Zaunawa nayi gaban kayan ina tunanen yadda zan mashi godiya wata zuciya tace min share shi kawai ai aikinsa ne hakan.
No ba dadi ai maka alheri kaki yabawa ba haka addini da iyayyen mu suka koya muna ba na fadi a fili.
Wanka nayi don on din da nake ciki nasaka wando da riga a jikina sai rigan sanyin dana dora saman rigan bai dai rufe min mazaunana ba ban damu da hakan ba tunda na saba zama a gida hakan cikin irin shigan.
Na sauko kasa na nufo falon wanan karon zaune yake ya bude laptop yana aiki a cikin sa a hankali na tako zuwa inda yake sai dana zauna dan nesa kadan dashi nace.
Ya naga kaya na gode Allah ya kara budi da sauri ya dago kai ya dan kalleni kamar wanda zaiyi magana sai kuma ya fasa yaci gaba da aikin shi cikin gyada min kai.
Mikewa nayi zan shiga kitchen sai lokacin yai magana tunda na sauko yace kada kiyi wahalan dafa abinci na sayo muna abinda zamuci.
Dan juyowa nayi ina mamaki sai na fasa shiga kitchen din lokacin falon na dawo na zauna na dauki remote na kunna tv tare da rage karan shi don kada in damay shi.
An dauki tsawon lokaci naji yace daddy ya bugo waya dazun suna gaida ke da sauri na dago kaina na kalleshi don jin ya ambaci sunan kawuna.
Ya jikinsa nace dashi yace da sauki a yadda naji muryan shi ya samu sauki sosai.
Shiru nayi ina tunane kafin na mike na shiga kitchen na hado tea mai zafi na dawo falo ina kallo ina shan abina hankali kwance.
Zamuyi hutu zango ina son zuwa gida in dubasu na fada a cikin rashin damuwa da abinda nace.
Ba yanzu ba ya bani amsa ba tare da ya dago kaiba sai yaushe yaya na fada a dan shagwabe don nasan tunda ya fada gaskiya ya fada har cikin ranshi.
Sai kin tara masu tsaraba mai yawa zan kaiki yanzu hannu sake zaki tafi masu ai kawun ki ba zaiji dadin ganin ki hannu sake babu komai ba.
May nake dashi da zan tara tsaraban da zai tsone masu ido yadda kake fadi haka ni abinda ke gareni zan kai masu bana karya.
Ai ba ina nufin ki masu karya ba don haka abinda ke gidan sarki akwai shi gidan bafade saidai kyawo da inganci ya banbanta su amma amfanin su dayane duka.
Kaina ya daure sosai don tunda ya fara harde maganan shi ban fahince shi sosai ba bansan inda zancen shi ya dosa ba.
Diban lokaci naga yayi sai ya mike da sauri yana fadin maza sallah don har lokaci yaso ya kure ba tare da ya tsaya duba ko na tashi ba ya wuce.
Niko nasan ban sallah na zauna abina kafin can in tashi zuwa kitchen na duba abinda ya sayo muna din.
Abincin kwali ne wanda zai iya daukan kwanaki bai baci muna ci idan munyi worming dinshi a ovon.
Tsada kega wanan tarkacen saidai babu dadi ko kadan kodon ba cimarmu bane bamu san dadin shi ba oho.
Da zafin shi don abinda yake ci har lokacun yana da sauran dumin shi sai idan yayi sanyi zaka iya dumamawa kaci.
Ina zaune na tasa kwali daya a gaba ina yagan kazar ciki hankali kwance ga dai hadi yaji na komai amma baiji maggi irin namu ba ????
Har na kusa gamawa sai gashi ya fito bai zauna ba ya dauki remote ya canza chenal din tv zuwana labarai.
Zama yayi naci gaba da cin abincina hankali kwance na gama na dauki tisue ina goge hannu kafi in mayar da hankalina kan tv ina kallon yadda suke nuna aibun da kankara keyi a kasan ko ina.
Ganin banda niyar bashi abinci yace ba za a bani abincin bani nakallo shi da sauri irin yadda ya tsareni da ido yasa na dukar dakaina da sauri na mike zuwa kitchen din.
Saidana dan tsaya na hada komai na dauko zuwa falon nakai mai saman dining na aje mai na juyo naga irin kallo da yake min a lokacin.
Sai naji wani iri a raina don ba irin kallon daya saba mi ya kawar da kanshi bane yake min.
A hankali na tako zuwa kujera na zauna sai lokacin naji ya sauke ajiyan zuciya yamike zuwa dining din.
Kallon jikina nayi ko yaga wani abin ne a jikina naga babu komai ina nan tsab a yadda na fito raina ya baci don ban san abinda yasa yake min wanan kallon ba haka.
Karshe ma mikewa nayi na barshi gurin a zaune falon na shige ciki ban ko kara juyowa ba dama sanyi akeyi.
Saida na kara dauraye jikina na kimtsa dana fito na saka rigan barcina tare da dan kara gudun karfin abin dumama dakin.
Nahaye gado na kudundumay a wuri daya har barci ya daukeni ina tunane a dakin ni daya.
Cikin dare ina barcina hankali kwance na tashi a gigice saboda bakon yanayin da nake ji yana sauka a jikina.
Na bude ido da sauri naga har lokacin fitilun dakin a kashe suke sai numfashin da nakeji a gefena cikin wani irin yanayi na daban da ban saba ji ba.
Innalillahi na furta firgice a fili ina shirin kwarma ihu naji an rikeni yana fadin easy baby easy nine fa zarah.
Irin rikon da yai mun yasa har lokacin jikina bai daina rawa ba sai tsuma nakeyi.
Da kyat na samu na kwaci kaina na koma gefe na mike a furgice saidai ban sauka a gadon ba sai mazurai nakeyi tsorona a fili.
Komawa yayi gefe naga ya kunna dim light din dakin ya dan dauki haske ta yadda zan iya ganin sa ko ya ganni da kyau.
Cikin rawan murya nace yaya may kakeyi a nan kuma ko kayi batan dakine kana barci ?
Nama rasa kalan tambayan da nake masa a lokacin na san dai karshe na hada hannayena guri daya alaman roko ina fadin.
Yaya may yasa zakai min hakan kana son ka lalata min rayuwa ne kamar yadda kukai guri yin hakan tun farko.
Yana kishin gide saman gadon yayi makari da hannun shi saman filo ya zuba min ido yana kallon yadda nake zuba a firgice.
Sai can dayaji nayi shiru ina sheshekan kuka don nama kasa ci gaba da magana ta da nakeyi lokacin.
Kai ya girgiza yace menene matsalanki ne Zarah do na zo gareki ke ba matata bace ina da hakki a kanki kamar yadda kema kike da hakki a kaina ?
Nayi maza nace mai ni banda hakkin komai a kanka yaya na rokeka ka koma dakin ka don Allah idan ma baka cikin hayacin kane ka shigo.
Ni ina dashi zarah kuma shinazo karba a wanan daren ya fadi cikin kura min idanuwan shi mai kama da ruwan madara yana wani lumshe su a hankali kamar maganar tayi mai yawa a lokacin.
Na dago idona kalleshi yayin da wasu sabbin hawaye suke zubo min a lokacin don jin abinda ya furta min.
Don Allah yaya kayi hakkuri ka fita don bukatan ka ba mai yuyuwa bane gare mu ka daure ka karasa aikin ladan da kakewa kawu na sanyani makaranta in samu in karasa.
Bansan wanan zancen da kike ta fada ba zarah all what i know ke din dai matatace don haka ko wani lokaci muna iya kasancewa a tare.
Bansan lokacin danace karya kake fada yaya niba matarka bace yadda ka fada a matsayin kanwa ko ya ka daukeni tun farko.
Amma ai yanzu da bakina kikaji na ambaci ke di matatace ta sunna don haka ki bani hakkina dake kanki don an biya sadaki kin karba a gaban kowa.
Yana fadin hakan ban fargaba sai ji nayi yasa hannu guda ya cafkoni daga inda nake gurfane wani kara na saka yasa hannu ya dafe min baki da sauri.
Yace ke kina haukane kin san kuwa darene yanzu wasu zasu iya jiyo muryan ki a waje.
Kafin inyi yunkurin mikewa yasa hannun shi daya ya kare matseni yana kokarin lalabo inda bakina yake.
Wayyo mamu na Amma kizo ki kwace ni don Allah yaya mugu zai halakani yau wayyo kawuna na Allah ya bashi sa,a ya samu bakin nawa ya hada da nasa lokaci guda na hade maganan da zan fada lokacin.
Hannun shi daya yai amfani dashi wurin sarafa gangan jikina inda wani sabon yanayi yake ziyarta na lokaci daya da ban taba jin irin sa ba a rayuwata.
Motsitsiri nake na son in kwaci kaina daga shitin halakani da yake shirin yi a daidai lokacin naji saukan hannun shi a saman kirjina yasa karfin shi ya farke gaban rigan har lokacin bakin mu yana hade dana juna.
Wanan yanayin na saukan hannun shi saman kirjina yafi ko wani yanayi dagula min lissafi a sannun na bankaro kirjin nawa alaman neman ceto.
Shiko a wurin shi yanayin yai mai dadi sosai sai ji nake yana wani irin nishi dana dauka wani abune ke samun shi a lokacin.
Gurin fadin kalman dake zuciyan shi yayi gigin cire harshen shi cikin bakina don ya fadi a sarari hakan ya bani daman kwarma wani ihu da karfi a daidai lokacin da hanayen shi ya sauka saman marata lokacin na sake wanan uban ihu sosai gidan ya dauka ga baki daya .
Hakan bai hana shi fasa abinda yakeyi ba saima kara kaimin da yayi a lokacin.
No no nono ya karasa da dan karfi a raze jin pad dayayi a karkashin pant dina yasa yake fadin hakan sai naga ya dan cusa hannu da kyau yaga tabbas zargin shi gaskiyane.
Ji nayi jikin shi yana mutuwa a hankali ya koma samana yai lankwas dashi cikin bacin rai saidai bai daga a saman jikina din ba har lokacin.
Can naji ya mirgina ya sauka saman kaina bai kara second a dakin ba ya juya ya fita da sauri har lokacin ban iya dago kai na kalleshi ba saboda yanayin da nake ciki na mutuwan jiki ga baki daya.
Wani kuka mai cin zuciya da nadama ya zo min lokaci guda da kyat na iya jan kafata zuwa bandakina bakina na fara kurkurewa tare da yin brosh kafin in cire sauran dan yalalon rigar barcin da ya yaga kusan rabi shiba a jikina.
Ruwa masu zafi na hada a cikin daren nan na dan gagasa jikina don inji dadin kwanci na dade a cikin bath din zaune ina kuka gwanin ban tausayi dani.
Ranan dai nayi mai Allah ya isa yafi dubu a bakina tare da Allah waddai da halin busuru irin nasa shi baiko ji kunyan zuwa kwakwalata ba shedani kawai.
Tunawa dani kofan har yanzu a bude take kada ya dawo min daki don bansan abinda yasa ya fita a lokacin ba.
Na mike zubur daga cikin bath din ina sauri na fito na nufi kofan na rufo tare da mashi key .
Wani rigan barci na dauko na saka na dade a bakin gadona zaune ina kuka ba wanda zai lalashe ni lokacin.
Wayata na tuno dashi da sauri na mike zuwa inda na aje saidai na neme shi kaf dakin ban gani ba mamaki ya kamani don a nan na aje wayan lokacin da zan kwanta..
Da sauri na furta mugu ko mai zaiyi da wayana kuma daya dauka ban sani ba saman gado na fada ina birgima kamar mahaukaci ina zagi.
Sai goshin asubahi barci yayi gaba dani a gajiye ban san inda kaina yake ba kuma jikina duk ya mutu a lokacin.