MALIKA MALIK COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

MALIKA MALIK COMPLETE HAUSA NOVEL

MALIKA MALIK COMPLETE HAUSA NOVEL BY Janafty

Abagaren zahra kan tayi Nadama yafi cikin kwando Dubu don Allah kadai yasan yawan Allah ya isan data dinga lurama Saleem acikin zuciyarta,Jikinsa ko yasha yakushi da kunbunanata,kuka tayi shi har saida tagaji don kanta ta hakura,majina da hawaye suka dame waje daya,shiko Saleem bayama jinta caccakarta kawai yake jiyake kamar karfinsa na kara hauhauwa ne,kamar na doki,ga kuma mganin matan datayi amfani dashi wanda ya Yi sanadiyar Kara Fitar dashi daga hayyacinsa har sai da yayima zahra ci biyar Adare daya akuma lokaci daya,kafin ya koma gefe yana maida numfashi wahala,lokaci daya tambayan kansa anya Shine kuwa? domin yafi kowa sanin kanshi koda yake da karfin sha”awa bai da tsawaita kai Farmaki duk dadewarsa Minti talati koda malika ne,itama ta sani ammh kuma Abun mamaki Tunda ya hau kan zahra yaji yakasa control din kanshi d more zaiyi realesing d more,wata sha’awar ke kara zuwarma yayi mata Abunda ko Malika da zai yi Ramuwa akanta bai yi mata wannan cin haukan ba,Tundga nan ya fahimci akwai lauje cikin nadi,kuma yazama dole ya Tuhumi zahra kota gayamai gaskiya me yajawo haka?ko kuma wlh yaci ubanta la ada waje babu Ruwanshi.

Yana jinta tana Shesshekan kuka ya barta ya Shige tiolet ya sakarma kanshi yayi wankan tsarki ya Fito,yana tsane kanshi da karamin towel dake hannunshi ,yake kallon Zahra wacce ke kuka tana yarfe hannu,muryanta ta Dishe take Fadin”Wayyo momi,wayyo Abbana..Wayyo my best kuzo ki ceceni ya kashe ni Allah ya is Mugu kawai Azzzalumi wlh bazan taba yafe maka ba..”Wani haushi ya kamashi ya daka mata tsawa yana Fadin”Ai ke zan ma Allah ya isa da kika zalunceni Zahra,me kika sha? kika saka nayi Abunda ba halitta bace,duk Abunda ya faru dake kekika ja,kuma wlh hakan yayimin daidai domin Abunda keke nemane kika samu,kuma kin san da sani wlh gobe sai kin Fadamin wani banke banken hauka kikayi ma kanki,gashinan kinzo kina neman kissheni ni kuma kisa na kasheki..”Yafada yana Nunata da yatsa,tana jin Abunda yace ta Wage baki ta saki kuka,Ransa yakara baci haushi ya cikashi baisan sadda ya isa gaban gadon ba,cikin Fushi ya Fizgota sai gata ta Diro da kan gadon kafafunta suka daki kasa,wani kuka ta saki jin kasanta yadda yake turirin azaba kamar anzuba barkonu,ganin haka yasa ya dagata cak,sai cikin tiolet ya direta fuskarshi babu Fara’a yace”,Malama kibar kukan nan kiyi wankan tsarki ki Fito,kuma wlh kikayi yadda naji ko shesshekan kukan ki ne yadda kika batamin rai sai na Shigo har bayin nan nakara bayan nayi fatafata dake..”Yafada cikin kakkausan murya ganin yadda yake Huci ne yasa ta tsuge bakinta tana Sharan hawaye,tsaki yaja ya Fice da bayin.
.
Wutar dakin ya kunna,sai ya tarar da zanin gadon duk yabaci da jini hade da sperm tatarrashi yayi tana tsakar gasa jikinta taga yabude mota ya watso zanin gadon afusace yakoma,bayanshi tabi da kallo tana jin dadi aranta domin ko ba komai tanunamai Ruwa ba’asan kwando bane,ammh duk da yayi mata Abun cikin zalunci ne,ita da’akace mata Abun na da dadi,ammh ji Abunda Saleem yayi mata harda jini saboda mugunta,sai wata zuciya tace”Ke banza duk Dadinki ne yasa ya haukace miki yayi miki haka..”Jin haka yasa ta saki Dariyan jin dadi,duk ma sai taji azaban tatafi ta kara mikewa tana gasa kanta dkyau ranta Fes kare agado..????

Shiko zanin gadon ya chanza,kafin ya koma ya kwanta Abun yaki barin ranshi,har Zahra ta Fito daga wanka tana Dafe dafen bango yana kallonta ta Dumligt din dakin aranshi yana Fadin”,Baki dafa bango ba,zaki dai ki dafa gobe da safe..’Yafada yana cije baki yayi alqawarin Sai ya koyama Zahra hankali in ma mganin mata tasha daga yau yayi mata alqawarin ko sadaka aka bata bazata karba ba.

Yana jinta tahayo gadon tana makyamayarta cike da Jin jiki,bai barta ba sai ji tayi,Yakara rikota Yana Shafa mata jiki,jikinta ne ya saki tafara matse kwallah,jin bai dauki wata hanya ba,yasa ta dan saki jiki,romancing dinta yashigayi da zafi zafi,tana jin dadin abu ya katseta ta hanyar Kara daidaita hanya,ai Sai Zahra ta haukace tana kokarin kwace kanta,ammh ina yayimata riko sosai ya danne bakinta danashi yashiga hakarta babu kama hannu yaro,Tun Zahra na iya motsi har tazo takasa kuka ma Rahama ne,haka takeji wani Siririn azaba na Fita daga kasanta ko kafin karfe 5 na asuba Saleem ya nemi Zahra yafi akirga,kuma lamarin nashi babu tsausayi sosai,har yaje sallar asuba ya dawo tana kwance tana kukan zuci,Kallonta yayi yana tsaye yake Fadin.

“Nasan haryanzu baki gaji ba kona kara ne…? Jin haka yasa Zahra tafara jan jikinta baya tana hawaye,harde hannuwanshi akirji yana binta da wani kallon banza kafin yace”Au ai na zata haryanzu dakarfinki ganin irin shayen shayen dakikayi tayi ke ga amarya ko,zaki gayamin abunda kika sha ko sai na kara zuwa inda na Fito yanzu…”yafada yana dora kafanshi daya bisa gadon,Zahra tayi Shuru da bakinta taki mgana don ita haryanzu batayi Nadama ba.

Ganin tayimai banza yasa yayi kamar zai haye gadon,da hanzari tadaga hannu tana Fadin”Don Allah kayi hakuri,Wayyo Allah na!Wlh in kakara zan iya mutuwa,don Allah kayi hakuri..”Mirmishi yayi kafin yace”Toh oya gayamin me kika sha ne haka,domin Abunda na aikata ba haka Karfin Desireta take ba..? Tana Sharbe hawaye tace”Magungunar mata nayi ta sha,tun ana saura wata daya bikinmu..”Tafada tana mtse kwallah,baiyi mamaki ba,dama hasashen shi ya bayyana Kada kai yayi yana Fadin”Gud,wato keda bakima Shigo cikin gidan auren ba,har kina tunanin yadda zaki sha mganugunar mata ki rikitani ko?ai kin Rikitani ni kuma nayi alqawarin nima sai na rikita ki,yadda zan Fitar da ra’ayin Shaye Shayen magungunar mata daga Zuciyarki,comon jere kitashi kije kiyi wanka kizo kiyi sallah…”Yafada yana kwanciya agefenta.

Zahra na kuka haka ta rarrafawa zuwa Tiolet tanayi tana cije baki,haka ta gasa jikinta tana kuka,ammh saboda taurin rai irin na Zahra babu Nadama aranta,sai ma dadi datakeji domin ta san duk wannan bambamin Fadan dayake Dadi ne yaji yamai yawa Shine yake borin kunya bayaso ya Fada,Harta Fito daga bayin da Rarrafe tafito tayi sallah kafin ta koma ta kwanta tana Sauke Numfashi,ammh azahirin batu taciyu iya ciyuwa wajen Saleem,kasanta ma bata iya hadeshi saboda azaba..


Saleem shima barcin gajiya ne ya kwasheshi sakamakon jiya bai sami barci na,saboda jarabar Zahra,sai da Malika ta kirashi awaya tana sanar dashi goggo Hadiza da zulai Sun Shirya zasu tafi,shi yatadashi ya Fito daga dakin yazo,ya daukesu acikin motarshi zuwa tasha suka hau mota zuwa Malumfashi,yayi musu godiya sosai kafin yayi musu alherin da zai musu ya juyo ya dawo gida.

Gabadaya malika takasa gane kan Saleem don daya dawo dakinta ya Shiga ya dinga barci kamar wani matacce,azahar da la’asar ma gameshi yayi lokaci daya,sai kuma alokacin yaci abinci,zahra ko,ko kofar dakinta bata Fito ba,Abincinta daga na Safe har Rana joda ne,tashigar mata dashi,wacce ke dunkule cikin bargo tana Jinyar kanta,Abunda ya bata tsoro ganin daren Ranar Saleem ya dawo mata irin na Jiya,haka Zahra ke kuka tana rokonshi ammh yaki Sauraranta,domin yana jin kamar manadigosu ne kejansa game da zahra,Sakamon shan magungunar mata da Zahra tayi kafin satinta ya Fita sai da ta gane Shayi Ruwane madara ake samai yayi kauri.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button