Dr.TAHEER HAUSA NOVEL

Dr.TAHEER HAUSA NOVEL

Raka’a biyu sukayi snn sukai sallama…bayan ya gama add’u’o’inshi sai ya dafa kanta ya shiga yin wani addu’an…Layla ta lumshe idanunta tana fatan Allah yasa ba abinda take tunani bane…Saida ya gama addu’an snn ya mike yana ninke sallayan…itama mikewan tayi ta ninke nata snn ta ajiyesu inda suke…tana ajiyewa kuwa hadda gudunta ta fada kan gado tareda lumshe ido…Taheer dake kallonta yai murmushi kawai…cikin ranshi yana cewa”komai wayon amarya dai sai ansha manta”.

Saida ya bari ta gama guje gujenta snn ya haura kan gadon shima ya kwanta…snn ya matso jikinta sosae…Layla da gabanta keta faman lugude ta sake yin luf da idonta wai a dole ita bacci take…a hankali Taheer yasa hanunshi tareda janyota jikinshi gaba daya…sai ta matsa da sauri har yanxu Kuma bata bude idon nata ba…ya sake janyota a karo na biyu tareda matseta gam gam yanda ko motsin kirki bazata iya ba…ita Kuma ta sake yin lub wai ita nn bacci take…fuskanta ya dago daidai da nashi snn ya lumshe idanunshi tareda manna lips dinshi kan nata…sai ta bude idanun da sauri tana rarrabasu kmr munafuka????

Lokaci daya Kuma ta fara kuka don dama kukan na kusa ne tun dazu…ta shiga mutsu mutsu tana son kwace kanta a hanunshi amma ta kasa…kuka take sosae Wanda da bakin nata is free ba karamin ihu zata mai ba…ta shiga Shure Shure da kafanta duk a kokarinta na kwatan Kai amma ko alaman saketa baiyi ba…wnn karon Taheer ya riga yayi nisanda ko mutuwa zatayi a yanxu dai bazai iya ganewa ba…ya manta da komai ya Kuma manta da kowa sai abun da yasa a gaba kawai…Layla tayi kuka..tayi cizo…tayi yakushi all to no avail don Taheer bai ma san tanayi ba kwata kwata…yau ya tsinci kanshi cikin duniyar da tunda yake bai taba tunanin tana existing a doron kasa ba…it’s like the sweetest thing he’ve ever come across iya tsawon rayuwarshi….Layla Kam zuwa yanxu kukan ma ta kasa don idan kaji ana kuka azaba bata Kai azaba bane…tayi tsuru da idanu kawai tana jin zafi da radadin da tunda uwarta ta kawota duniya bata taba jin makamancin wnn azaban ba….in takaice muku dai yau Taheer sai daya zazzage duk soyayyan nan daya dade yanayi Mata kaff tun tana ‘yar mitsitsiyarta har kawo yanxu…abubuwn sai suka hadu suka zame mai guda biyu…ga azabtacciyar soyayya daya jima yana dako na tsahon shekaru…ga tuzuranci shima da ya dade yana fama dashi na tsahon wasu shekarun…gsky dole abubuwan su yima Layla yawa…

A hankali na kwashi sayyada ta nima tareda ficewa daga dakin don in basu sarari…na koma parlor na zauna Ina jira idan suka gama sai in koma in cigaba da dauko muku rahoto.

Lokacin dana koma na sameshi rungume da ita sai jijjigata yakeyi amma kmr bata numfashi…Taheer ya kidime sosae har ya manta cewa shi wai likita ne…jijjigata kawai yakeyi cikin voice dinshi da bai fita sosae yake fadin”baby dont do this to me dn Allah…wake up kinji…I promise bazan kara disturbing dinki ba baby dn Allah ki tashi”…duk wnn surutan da yakeyi Layla batama san yanayi ba don she’s unconscious…sbd tsananin azaba bata san time din da ta sume mashi ba…da sauri ya kwantar da ita tareda sauka daga kan gadon kmr Wanda ya tuna da wani abu…ruwa ya dauko da sauri snn yazo ya shafa mata a jiki da kuma face dinta amma a banza…sai ya ajiye ruwan ya kamo hanunta..ya shiga murza tafin hanunshi cikin nata tafin hanun amma ko gezau…sai ya rungumeta gam a jikinshi lokaci daya hawaye suka wanke mai fuska…cikeda rauni yace”baby wake up dn Allah..am sorry plss..it’s not my intention to hurt you dn Allah ki tashi kinji…I promise bazan sake yi maki abinda baki so ba…kar ki tafi ki barni plss…I will be nothing without you plss”…har yanxu dai Layla ba alaman zata tashi…a hankali ya sa hannu ya sake dauko goran ruwan daya ajiye a gefe..ya bude Goran snn ta zuba ruwan da dan yawa a hanunshi ya watsa Mata a fuska…ta sauke ajiyan zuciya mai karfi sai Kuma ta sake komawa tayi lakwas kmr ba ita tayi ba…Taheer ya sake watsa Mata ruwan a karo na biyu sai ta bude ido a gigice tana kuka tana fadin”daddy am sorry plss…dn Allah kayi hakuri ka kyaleni daddy mutuwa zanyi…wayyo Mami na shiga uku…wayyo ummi wayyo daddy…wayyo Allah naaaa”…da sauri ya maidata jikinshi yana toshe Mata baki da hanunshi…lokaci daya regret din abunda ya aikata ya dira a zuciyarshi…baiyi handling dinta yanda ya dace ba…Allah ya sani yayi iya bakin kokarinshi to be gentle amma it’s like abun yafi karfinshi…shi kanshi bai san duk yaushe ya aikata abubuwan nn ba.. gaba daya yayi loosing mind dinshi that bai tuna komai bai Kuma ganin komai sai abunda yakeyi…yasan dama dole zata wahala a hanunshi tunda she’s too small compared to him…yayi mata girma nesa ba kusa ba..amma ya zaiyi…shima bazai iya jurewa bane da ko kusa ba abunda zaisa yayi hurting nata to this extent…a hankali ya Kai bakinshi saitin kunnenta yace”baby am so sorry plss…kiyi hakuri ba intention dina bane nayi hurting dinki…I just can’t help it ne baby…i couldn’t control myself”…banza Layla tayi tana cigaba da kukanta…for the very first time taji ko ganinshi bata sonyi talkless of sauraron maganganun shi…a hankali ya kwantar da ita nn kan gadon tareda mikewa da kyar ya shiga bathroom…ruwa ya hada mai dan zafi sosae snn ya dawo ya dauketa ha shiga bathroom din da ita…ya sata cikin ruwan zafin a hankali yana runtse idanu…wani uban ihu data fasa bai San lokacinda ya toshe mata bakin da hannunshi ba…cikin lallami yace”baby dn Allah kiyi hakuri ki zauna nn ciki..zakiji dadin jikinki”…Layla banda kuka ba abinda takeyi..sai tuttureshi takeyi tana dukan chest dinshi amma bai saketa ba saida ya tabbata ruwan yayi sanyi snn ya canxa wani ruwan ya sake sata ciki…

Kuka dai yau Layla ta Shashi kmr ba gobe…shima Kuma yasha duka da yakushi ta ko Ina amma bai saurara Mata ba Saida ya tabbatar ta gasu tukunna…yana kokarin yi mata wanka cikin hargagi tace”ni zanyi abuna da kaina ka kyaleni”…sum sum mutuminku ya fice daga bathroom din kmr munafuki…a yanda take din nn yasan idan ya matsa tsaff zata iya tara mai mutane..maganin kar ayi kar a fara…yana fita yai changing bedsheet din da yayi staining snn ya kai shi dayan dakinshi yasa cikin washing machine…a gurguje ya koma dakin wai don karta gama bai nn..

Bayan kmr minti 6 yaga bata fito ba sai yaje bakin kofan bathroom din ya Kara kunne…sai ya jiyo sheshshekan kukanta a hankali…a rikice yace”baby dn Allah what is it”…tace”ni ka kyaleni”…ya kwantar da murya yace”baby kiyi hakuri pls..ko in shigo ciki?..da sauri tace”nidai aah..ni karka shigomin wlh”…Taheer ya dafa kai yanajin yanda take sake dagula mai lissafi…bai sake cewa komai ba kawai ya shiga bathroom din…tana ganinshi ta mike tsaye da niyyan guduwa sai kuma ta zube nn kasa da sauri tareda sakin wani razanannen ihu sbd zafin da taji ya ratsata…da sauri ya karasa inda take ya dauketa snn ya fita da ita daga bathroom…tana dukan kirjinshi tace”ni ka saukeni..ba ruwanka dani wlh ka rabu dani”…Taheer ya direta kan gado yana cewa”I can’t baby…wlh bazan iya rabuwa dakeba kin sani…kiyi hakuri ki dena wnn kukan kinji”…bata sake cemai komai ba taci gaba da kukanta don a yanzu gane takeyi ba wani sonta da yakeyi…da yana sonta kmr yanda yake fada bazai taba azabtar da ita haka ba…a hankali Taheer ya mike zuwa inda first aid box dinshi yake…ya dauko analgesic da ruwa snn ya karasa inda take…ya dagota a hankali…kmr zaiyi kuka yace”baby to ki daure Kisha magani sai ki kwanta..am sorry kinji”…bata ce mai kala ba..ta dai sha drug din daya bata…ya lullubeta da bargo snn ya fita zuwa dakinta…ya dauko mata dan riga mara nauyi snn ya koma dakin…har yanzu bata dena kuka ba dukda muryanta ba fita yakeyi sosae ba…ya karasa inda take tun kafin ma yayi mgn yaji tace”dan Allah ka kyaleni plsss”…a sanyaye ya ajiye rigan nn gefe snn ya shiga bathroom don yin wanka shima…

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94Next page

Leave a Reply

Back to top button