Dr.TAHEER HAUSA NOVEL

Dr.TAHEER HAUSA NOVEL

Yana shiga ya tsaya gaban mirror yana karema kanshi kallo…jinshi yake kmr bashi ba…bai taba tunanin haka abun yake ba…ya lumshe ido yana murmushi daya tuna dadin da ya kwasa…wato da yasan haka auren yake wlh da bai tsaya bata lokaci kafin yayi ba…da tuntuni yasan haka take so sweet da bai daga mata kafa kmr yanda yayi a baya ba…yanxu da yasan dadinta baijin zai iya kwana guda ba tareda ya karayi ba don ba karamin zuma gareta ba…murya can kasa yace”my sweetest baby…Allah ya maki Albarka..Allah ya faranta maki fiyeda yanda kika faranta min..I love you sosae”..

Saida ya gama surutanshi shi kadai snn yayi wanka ya fito…a hankali ya karasa inda take..ya sauke ajiyar zuciya ganin tayi bacci…dama yana sane ya hada da maganinda yasan zai Sata bacci…Allah ya sani tsoron rigimarta yakeyi…dama yasan zai sha rigima da shagwaba a wurinta tunda duk halin tane…ga kuma raki…ya saki kyakyakyawan smile daya tuna yanda take cewa ya rabu da ita…ai bazai taba iyawa ba wlh…not after what happened….

Ya dade nan tsaye kafin ya sa pyjamas dinshi shima ya kwanta tareda janyota jikinshi sosae…rigan daya dauko dazu ya Sanya Mata a hankali snn ya rungumeta…wani irin extraordinary farin ciki yaji yana sake lullubeshi…wato babu abinda yakai samun nutsuwa daga macen da kake so sa farin ciki…jin kanshi yake kmr yana cikin gajimare…Saida ya gama blowing mata kisses all over snn ya sake manneta da jikinshi tsam…shima wani ni’imtaccen bacci mai cikeda tarin ni’imomi da mafarkanta ya saceshi.
(Asuba ta gari Layla da Majnoon????)

Ku danyi managing plss…bana gidama wlh banso inyita saku zuba ido shiyasa na danyi wnn..
Mum Ashraf na godia sosae da soyayyanku gareta…I love you guys sosae wlh…Allah ya bar zumunchi❤️????

Mum Ashraf ✨

????Dr.TAHEER????

Written by Maman Ashraf ✨

Wattpad@ummuashraf22

42

Da sauba saura kadan ya makara sallah sbd baccin ba karamin dadi yayi mai ba…rabon da ya samu bacci mai dadi irin haka har ya mance..yana tashi a gurguje ya fada bathroom yayi alwala snn ya tafi masjid.

Yana dawowa ya zauna a hankali kusa da ita yana kallon yanda har yanxu bata dena sauke ajiyan zuciya ba…ya kai hannu zai tasheta yaji jikin nata ya dauki wani irin zafi alaman da akwai zazzabi a jikin…a hankali ya kama hanunta guda ya rike cikin nashi..sai kuma ya sunkuya dab da fuskata yasa dayan hanunshi yana gyara mata gashinta daya rufe mata fuska…bakinshi daidai kunnenta yake dan hura mata iska a kunne da nufin ya tasheta tayi sallah…cikin bacci Layla taji wani iska mai sanyi na ratsa har cikin dodon kunnenta..ta shiga bude idon a hankali har ta saukesu kanshi…Taheer ya taimaka mata ta mike zaune ganin zata tashi da kanta…har yanxu hanunshi na rikeda nata yace”baby kiyi sallah sai ki koma ki cigaba da baccinki”…dauke Kai Layla tayi daga kallonshi…lokaci daya Kuma hawaye ya wanke mata fuska data tuno azabar daya bata jiya…ko kusa bata taba tunanin daddy can be that dangerous ba sai jiyan…ta riga ta gama ganin true colors dinshi so ba wani sweet mouth da zaiyi mata daga baya…cikeda damuwa Taheer ya matsa kusa da ita sosae…ya janyo kanta tareda dorawa a kirjinshi…yana shafa bayanta yace”don Allah baby kar kimin kuka kinji..akwai fever jikinki idan kikace zakiyi kuka fevern zai sake karuwa ne..am so sorry kinsan i Iove you..and bazan taba hurting naki purposely ba”…a takaice tace mai”baka Sona”…ya shiga girgiza kai yana cewa”baby how could you say bana sonki…Billahi i love you..Kuma you are the only woman da zan cigaba da so har karshen rayuwa ta..yanxu kiyi hakuri in taimaka maki kiyi sallah kinji…I promise bazan wuce limit dina ba”…shiru tayi mai bata sake cewa komai ba…shi Kuma ya mike a hankali snn ya sunkuceta ya Kai bathroom…ba yanda baiyi kan ta sake shiga ruwan zafi ba amma tace bataso…haka nn ya kyaleta ba don yaso ba…ya taimaka mata tayi alwala..snn ya sake daukanta ya fito da ita..ya shimfida Mata sallaya ya Sanya Mata dogon riga da hijab da kanshi snn ta tayar da sallah…shi Kuma yana zaune gefe yana aikin kallonta…yanajin yanda wasu sabbin kaunarta ke sake ratsa ko wace kafa ta heart dinshi…jinta yake tafi gold and diamond tsada a wurinshi…yana jinta can cikin zuciya da gangar jikinshi…

Tana idarwa ta mike da kyar..Taheer ya isa inda take da sauri ya kamata zuwa kan gado…ya kwantar da ita..a hankali yace”kina son wanin abun ne”…idanunta lumshe ta girgiza mai kai alaman babu…bai sake mgn ba shima sai ya haura kan gadon ya kwanta kusa da ita…ya janyota ya sanya jikinshi yana sauke numfashi yace”Allah ya saka maki da mafificin alkhairi baby..Allah yayi maki Albarka..thank you so much for yesterday..I really appreciate”…ya Karasa mgnr tareda manna Mata kiss a forehead dinta da both cheeks dinta…a haka bacci ya sake yin gaba dasu.

11:45am

Daidai wnn lokacin Layla ta fara bude idanuwa zata tashi daga nannauyan baccin da takeyi tun asubah…Taheer da tun dazu ya tashi har yayi wanka ya shirya..yaje ya siyo musu breakfast yanata zaman jiran tashin nata..ya karasa inda take da sauri ganin ta fara kokarin mikewa zaune…ya kama hanunta zai taimaka mata sai ta fizge hanun tana cigaba da yunkurawa zata tashi da kanta…kawai ta fashe da kuka tana jujjuya Kai from side to side tana cewa”wayyo Allah na..wayyo kafana..wayyo bayana..wayyo ko Ina na jikina..wayyo Allah na Shiga uku”…da sauri Taheer ya sake kamata ya dorata kan cinyanshi…ya rufe Mata baki da hanunshi yana girgiza Kai yace”baby dn Allah am sorry..ki dena wnn kukan ko kinaso fever ya sake kamaki ne”…tace”daddy ko Ina na jikina fa ciwo yakeyi..wayyo Allah nidai ka kaini gida wlh”…Saida ya matseta jikinshi snn yace”naji zan kaiki..amma ki bari in fara yi maki wanka..idan kikaci abinci kikasha magani sai in kaiki”…a hankali ta daga mai Kai tana cigaba da hawayenta…shi kuma ya kwantar da ita snn ya wuce zuwa bathroom…ruwa mai zafi ya hada snn ya dawo ya dauketa yai bathroom din da ita kawai sai jinta tayi cikim ruwan zafi…aiko ta fasa wani wahalallen kara tana ita bataso..ita ya Dena mata mugunta…Amma Taheer bai sarara mataba Saida ya gasata tsaf snn yayi Mata wanka ya fito da ita…har ynxu bata dena hawaye ba…da kanshi ya shiryata…ya sa mata gown mara nauyi snn ya kawo mata breakfast din daya siyo ya shiga bata da kanshi…tana hawaye tanaci har suka gama…ya tattara komai ya fita dashi..Allah sarki shi ko ta kanshi ma baiyi don yama manta baiyi breakfast din ba shima…so yake kawai ya gama shiryata snn ya tabbatar yayi mata duk abinda ya kamata.

Kusa da ita ya sake komawa ya zauna…a hankali tace”daddy to baza muje gidan ba”…yace”baby bakida lfy…ki bari idan kika warke zamuje..ba jiya ma muka je gidan ba”…yana rufe baki tace”Allah daddy nidai yau nake son zuwa…nidai kawai ka kaini”…yace”meyasa”…tace”ni bazan sake kwana a gidan nn ba daddy..baka Sona”… murmushi sosae Taheer ya saki don mgnr nata ya bashi dariya…Yana shafa kanta yace”baby wai why kike cewa ban sonki…ya kamata ace kinfi kowa sanin irin sonda nake maki…Ina sonki more than any other thing a doron kasa”…ya karasa mgnr yana Jan dogon hancinta still yana murmushi…saida ta dago fuskanta tana kallonshi snn tace”idan kana sona to meyasa ka kusa kasheni jiya…Allah daddy saura kadan in mutu sbd azaba”…Taheer da har yanxu ke smiling yace”come on baby ta ya zaayi in kasheki… believe me ba laifi na bane…I wasn’t on my right senses na aikata duk abunda na aikata…ke dince baby baa mgn… saura kadan ki zautar dani wlh…you are the sweetest…I love you sosae”…lumshe idanunta tayi tana boye face dinta a kirjinshi tace”to abar mgnr daddy..ni kunya nakeji”…yasa hannu yana sake matseta a jikin nashi before saying”an bari my baby..your wish is my command”…

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94Next page

Leave a Reply

Back to top button