Dr.TAHEER HAUSA NOVEL

Dr.TAHEER HAUSA NOVEL

A bangaren AY Gambo kuwa he’s totally depressed…Allah ya sani ba karamin so yakema Layla ba…sai daya riga ya gama sa rai snn ya fahimci matar wani ce…a ranan ko bacci kasawa yayi…yanda yaga rana haka yaga dare..onthe other side Kuma yana tunanin hanyar da zaiyi dealing da Sameera da Class Rep dinsu Layla..Wanda shine sanadin duk halinda ya samu kanshi ciki.

Washegari yana shiga school ya tura a Kira mai class rep din…ba bata lokaci kuwa sai gashi yazo…AY ya daure fuska kwarai snn yace”inaso ka fadamin wacece wnn yarinyar da ka kawo kace sis din Jakada ce”…da sauri class rep din yace”Sister dinta ce sir”…tun bai rufe baki ba AY ya daga mai hannu alaman ya isa…ya jingina jikin kujeran da yake zaune a kai snn yace”I want you to tell me the truth..na rantse da Allah idan ka sake ka Kara yimin karya ranka sai yayi mummunan baci..zakasha mamaki na wlh”…calss rep da mamaki ya kamashi don bai San meke faruwa ba…shi dai a iya saninshi Sameera tace mai Layla sister dinta ce…lokaci daya jikinshi yayi sanyi kafin yace”Allah sir gaskiyana nake fada maka..ita ta sanar dani cewa ita yayar tace”… AY shiru yai yana kallonshi for some secs snn yace”ok naji…yanxu fadamin a ina ka Santa..snn menene dalilinda yasa kace zaka hadani da ita sbd ta shawomin kan Jakada..but mind you karka kuskura kamin karya..I want nothing but the truth idan kayi karya ma zan ganoka”…a hankali class rep din yace”wlh sir duk abinda na fada maka gsky ne…tazo school din nn ne tana tambayan class dinmu…sai nace mata zan rakata don nima a class din nake…muna tafiya ne take cemin akwai sister dinta a class din namu sunanta Maryam Taheer Jakada..wai wurinta tazo…sai nace mata bata shigo school ba yau tun jiya wani lecturer dinmu ya tura in kirata bata zoba…sai tace bata fara zuwa gida ba wai tayi tunanin tana school shine ta biyota..shine ta tambayeni wai meke tsakaninka da ita..nace mata ban saniba..tace idanma sonta kake ita kadai ne zata ita shawo maka kanta…amma tanaso in hadaka da ita tanaso tayi mgn dakai…shine na fada maka snn na rakota office dinka…wlh sir iya gaskiya na fada maka..ni abunda tacemin knn”….tunda class rep din ya fara mgn AY yayi shiru yana maimaita Innalillahi cikin zuciyarshi…mamakin makircin Sameera kawai yakeyi…duk don tana son Taheer take hada munafurci haka kawai sbd bai aureta ba ya auri wata…wato shima class rep din tayi using dinshi ne sbd ta cimma burinta…Saida ya dade yana sake sake cikin ranshi kafin yace”shknn zaka iya tafiya..amma inaso ka tabbatar da abinda ka fada min gsky ne.. idan nayi bincike na gano kaima kayimin karya bazakaji dadi ba wlh”…da sauri class rep din yace”na yadda sir”…daga nn bai sake mgn ba ya fita daga office din yana tunanin abunda ke faruwa..

A bangaren love birds kuwa yau Layla yini tayi tana zuba shagwaba son ranta…dama ya lafiyar kura…ba dalilin komai ma shagwaban takeyi balle Kuma yanxu da takeda kwakwkwaran dalili…Taheer duk yau a gida ya yini..sallah kadai ke fitar dashi kuma yana idarwa zai dawo…da tace Abu kaza takeso zaiyi Mata da rawar jiki…daga Safiya zuwa ynxu yayi lallashi kusan sau 20…motsi kadan zata fara kuka wai ita ko ina na jikinta ciwo yake…sai yau Taheer ya tabbatar da shagwaba da rakin Layla da ummi keta fada…Ashe da duk wanda takemai ba komai bane…yanxu ne yake ganin ainihin ta6ara da shegen rakin tsiya..

Yanxu ma tana kwance kan gado sai massaging kafafuwanta yake..tun dazu take mai mita wai ita komai na jikinta na mata ciwo…yanayi yana sakin murmushi time to time…duk ya tuno ihun da ta ringa mai dazu sai abun ya bashi dariya..duk wahalan daya bata jiya Saida ta fanshe kayarta don ko abinci saidai ya bata a baki…ko toilet zata shiga haka zatace ita bazata iya takawa ba saidai ya dauketa..haka yaita jigila da ita from one place to another…
Cikin lumshe ido alaman bacci na son daukanta tace”daddy”…ya amsa Mata”naam my baby”…Saida ta turo baki snn tace”promise me bazaka kara yin wnn abun ba dn Allah…wlh idan kace zaka yi mutuwa zanyi daddy”…yana cigaba da yi Mata massage din yace”stop saying Zaki mutu babu inda zakije ki barni..I can’t do without it…bazan iya hakuri ba but i promise I will be gentle..bazaki sake jin zafi ba”…yana rufe baki ta shiga bubbuga kafanta da yake massaging tana kuka tace”Allah daddy bazan yadda ba…nidai ka maidani gida…in ba haka ba in fadama ummi”…dariya ya saki sosae snn ya dagota ya dorata jikinshi…ya lumshe ido yanajin yanda yanayinshi ke sauyawa…a yanxu ma da zata amince he’ll do it again and again amma yasan bazata taba yadda ba…wnn shagwaban nata na daya daga cikin abubuwanda sukesa yake Kara sonta kullum…bai taba gajiya da kasancewa tareda ita…yayi mata irin rainon da yakeso…ta Kuma kasance irin matar da yakeso…a hankali yace Mata”to naji baby ban karawa..stop crying”…”daddy kayi alkawari”…ta fada don ta tabbatar da ba wasa yake Mata ba…ya matseta jikinshi yana cewa”nace maki ban karawa..kiyi bacci dn Allah”…ta makale kafada tace”sai kayi alkawarin bazaka sake ba snn zanyi baccin”…tana rufe baki yace”to bari mu sakeyi ynxu kinga daga nn sai inyi maki alkawarin”…tun bai gama mgn ba ta daka tsalle tareda sauka daga jikinshi…Taheer yasa dariya sosae yana kallon yanda ta mike tsaf kmr ba ita ke cewa bazata iya takawa ba…yana girgiza kai yace”dn Allah baby ki yadda mu sakeyi ko sau dayane..gashi nn kafan naki ya warke gaba daya”…yana rufe baki ta kama kugu da duk hannayenta tareda sunkuyawa kmr mai yin ruku’u…ta zuba mai idanunta dake shining as a result of hawayen daya taru ciki tace”Allah daddy bai dena ba..bakaji yanda bayana kemin ciwo ba kmr zai 6alle”…yace”naji..zo ki kwanta idan ba hakaba kuma am going to change my mind”…yana rufe baki ta shiga takawa a durkushe kmr mai labour har ta isa kan gadon ta kwanta…shima ya matsa kusa da ita tareda lullubeta…yanata faman kallonta yana smiling har bacci yayi awon gaba da ita…yayi mata kiss a forehead dinta kafin yace”have a wonderful sleep my juciest baby..I love you so much”..

Washegari dai ta tashi da sauki sosae..amma har yanxu bata dena complain din ko ina na jikinta na mata ciwo ba…tare suka shiga kitchen suka hada breakfast dinsu..don cewa tai bata yadda yaje siyan abinci ba…bayan sun gama kowa yaje yai wanka ya shirya snn suka sauka don yin breakfast din…bayan sun zauna dinning tana kokarin yin serving dinshi ya hanata..shi yayi serving nata snn yayi ma kanshi…suna cin abincin yana kallonta..har yanxu ya kasa mance how sweet she was in bed…he can’t wait to have her for d second time..he’s just eager…ita kuwa Layla cin abincinta take hankali kwance…suna gamawa Kuma kowa ya dauki abunda zai bukata suka fita..ita zataje school..shi ma zaije clinic…
A kan hanya ne yake tambayanta why bata tambayeshi yanda sukai da AY Gambo ba…a hankali tace mai”inajin tsoro ne daddy…I don’t want you to get upset with me again”…nan ya bata labarin duk yanda sukayi da AY din…da mamaki sosae Layla ke kallonshi tace”yanxu daddy you mean duk abubuwan da suka faru plan dinta ne knn”…yana daga kai yace”wlh..ni kaina ta bani mamaki”…”ikon Allah..dama she’s this heartless bamu saniba daddy”…Taheer yace”ki bari kawai…I will definitely find a way to deal with her..shima Lecturer din naku yace bazai barta ba”…Layla da har yanxu mamaki bai saketa ba tace”amma daddy kasan me”…yace”no sai kin fada”…Saida ta kamo free hand dinshi ta rike snn tace”duk ta aikata wnn abubuwan ne because she loves you…tana sonka sosae daddy..har yanxu bata dena sonka ba”…ta karasa mgnr jikinta a sanyaye sosai..harga Allah tsoro take kar taci gaba da bibiyan Taheer har ya zama watarana zaiji ya fara sonta shima…hanunta dake rikeda nashi ya sake rikewa snn yace”bata Sona baby..da tana sona zata tayani son abinda nake so…ni ke nakeso ba itaba..you are the only woman I love”…wani murmushi ya subuce mata jin kalamanshi…ba karamin faranta mata rai sukayi ba…at leats dai ta yadda da irin kaunar da yake Mata…a haka har suka isa school dinsu…ya dauko wayanta daya fito mata dashi ya bata..yana kallon cikin idanunta yace”I don’t want him to see you baby”…tadan wara idanu kafin tace”who are you talking about”…”your lecturer..baby da gaske yake sonki wlh ba da wasa ba..that’s why am jealous banaso ya ringa ganinki yana sakejin yana sonki”…Layla ta karyar da kai tana cewa”come on daddy..wnn ba abun damuwa bane fa..da bakinka kace yace muyi hakuri bai san inada aure bane..yanzu Kuma da yasan inada auren am sure ba abinda zai sake shiga tsakanina dashi..so ka dena damun kanka pls”…a hankali Taheer ya daga Mata Kai yana murmushi…ita Kuma ta bude motan ta fita tana daga mai hannu…yana ganin tafiyanta shima ya tafi.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94Next page

Leave a Reply

Back to top button