YAR BANGAR SIYASA COMPLETE

Barkamu da sallah Jama’ar musulmi fatan munyi sallah lafiya Ubangiji Allah ya maimaita mana yasa muga ta shekaru masu yawa Binta tace ayi bukin sallah lafiya, sai dai kar a manta da ita gurin rabon nam…………….????????!
Littafin na kudi ne…!
Kika futar min da book keda Allah kika karanta kema baki biya ba keda Allah! Whasap numbar
07084653262
BINTA UMAR ABBALE
[07/08, 11:50 pm] +234 803 238 4602: ‘Yr Bngr Sys
38
Jin saukar hannunsa kan brest dinta ya sanya ta dan zabura da sauri xata sauka daga jikinshi, ya sake matseta tsam! tsam! yana sake murza breast din da hannuwanshi, ji tayi jikinta yayi bala’in saki, ta lumshe idonta tana sauke ajiyar zuciya, hucin numfashinsa ne ya dinga dukan wuyanta hakan ya dinga saukar mata da matsananciyar kasala, motsi tayi still dai tana so ta rabu da jikinsa dan bata son a sake samun nasara a kanta, sai kawai taji ya dauketa daukar jirarai ya nufi bedroom dinshi da ita, kasa kata’bus tayi, tana ji ya kwantar da ita a hankali, ya kwanta gefanta, sai tayi axamar tashi zaune, yayi gaggauwar jawota tafad’a jikinshi, tsirawa fuskarta ido yayi yana yi mata wani malalacin kallo, baice komai ba ya tallafo fuskarta yana so ya hada bakinsa da nata, sai ta rufe taki bashi damar hakan…Kawai sai ya soma tsotsar kumatunta yana hadawa da kunnunta, ajiyar zuciya ta dinga saukewa a hankali a hankali take shigewa jikinsa tana lumshe idonta, shi kuwa da ya lura da abinda yake mata tana jin dadi sai ya bada himma sosai, da kanta ta sakalo wuyansa da hannunta tana sake tura jikinta jikinsa, wani irin dadi takeji yana ratsa ta….A hankali ya kwanta da ita, idanunta a rufe, ruf ya zare jallaiyar jikinsa, ya bar gajeran wando, Ya dan daga kafafunta a hankali, ya dauka za tayi motsi sai yaga tayi shiru sai sauke numfashi takeyi, dogon wadon ya fara kokarin zarewa, ta dora hannunta kan nashi, ba tare da ta bude idonta kallon fuskarta yayi yaga idanunta a rufe, ya cire hannunta a hankali ya karasa cire wandon ya kai hannu kan pant dinta ajiyar zuciya ta sauke tana lasar lips dinta, ba tare da ya cire pant din ba ya kai kanshi gurun ya sumbuta, kafin ya dage rigar ta ya lashi ramin cibiyarta, hannunta ta dora saisayayyar sumarshi tana wata iriyar shashsha’ka, Shima ya riga duk ya wani susuce, jikinsa ya soma kyarma, ya dagota ‘kam yayi mata ya zare rigar jikinta, manya manya nonowanta suka wanke masa ido, yaga yana nipples din suka sake girma da kauri sun tsuke guri guda, hannu yasa ya dan ja guda daya, ta zabura! tana sakin nishi, bakinsa ya dora a kai ya fara sha, yana lumshe idonsa! Ajiyar zuciya ta shiga sauke wa tana sake sakin jikinta tare da bud’a masa kafafunta sosai ya shige cikin jikinsa ya manneta ta a jikinsa bakinsa ‘kam! kam! kan brest dinsa sai sha yake yi tamkar yaron da ya shekara bai sha nonon uwarshi, hannunsa ya kai kan daya brest din da ya isheta da kaikyayi, ya kama nipple din yana mirzawa, ji tayi tamkar zata shid’e saboda dadi, a take ta dinga jin ruwan ni’ima na gudana daga jikinta bata bukatar komai sai sex sai wani irin abu gabanta ke mata……Sun jima manne da juna kafin ya mikar da ita ya zauna da ita a jikinsa, bakin gado ya zura kafafunsa suka sauka kasa still tana manne a jikinsa bakin sa kan nononta yaki ya cire, ita kuma ta sarkafo wuyansa da hannuwanta sai shafa bayanshi take da suman kanshi, hannunta ya kamo ya dora kan jijiyarsa dake cikin wando ta mike sosai! ta dan rike a hankali tana matsawa, kallonta yayi da burkitattun idanunsa ya d’aga mata gira, wai ta cigaba da ta’ba masa, Ita abin ma tsoro ya bata ganin abar tayi wani irin tsayi da kauri!! ya zura hannunta cikin wandon yana lumshe ido!! saman ta dan murza kadan da hannunta, Ya sauke ajiyar zuciya yana sake kamkameta tare da tsotsar nonon dake bakinsa. Lumshe idonta tayi sai taji tana jin dadin ta’ba jijiyar a hannunta, kawai sai ta shiga shafa ta a hankali tana lailaya saman ta, “Ahhh! Subahanallah!!!!! Abinda yake ta fada kenan yana sake cizon nononta kamar zai cinye shi ya huta, a take ta dinga jin santsi santsi a hannunta hakan ma ya taimaka mata sosai gurin lailaya wa a hannunta, a gigice! ya dan gyara da ita a jikinsa ya zare wandon ya sauka sai gwiwarshi abar tayu tsalle ta fito ta tsaya ‘kam! tana harbi! shagid’addun idanunta ta zuba su a kan joystick din, kafin ta sauke a jiyar zuciya mai zafin gaske, mazaunanta ya d’aga da hannunsa ta sake rike wuyanshi sosai shi kuma ya kamo jijiyar da hannunshi, ya saita dai-dai ramin ya fara kokarin sanyata, to da yake akwai ruwan ni’ima sosai! bai wani sha wahala ba ta shige amma dai ta dan ji zafi amma ba irin na jiya ba, ware kafafunsa yayi sosai ya xaunar da ita, suka tsirawa junansu ido, ya kai harshensa ya lashi lebunanta ido ta rufe, tana dan motsa jikinta jijiyarsa dake cikin raminta ita ke mata motsi so take taji ya fara sosa mata inda ke mata ‘kaikayi, yasa hannunsa ya juyo da fuskarta ta kalleshi da mici micin idanunta da sukayi jawur……..Girar shi ya daga mata guda, kafin ya tallafo mazaunanta a hankali ya soma yin sama da ‘kasa da ita….”Ahhh!!! Ta fad’a tana shan yaji! ai bata san sanda ta cigaba da yanda yake ba, sai ya kyaleta kawai ya mai da hankalinsa kan nononta yana shansu da tand’esu…..Ihu!! ta soma saki tana ‘kara bugunsa da karfin gaske kamar dai wacce ta saba da harkar har bata so ta su’bce daga ramin a gigice! take mai da ita, tana sake bada himma yayin da take jin ta tamkar tana yawo a gajimare saboda tsananin dad’in dake ratsa ta, ji takeyi da zata dawwama a haka ba zata damu ba, jijiyar sa sai ta’bo mata gurin dad’inta take…..”Wayyo… Allah dad’i nake ji kamar zan mutuuuu….” Tafada muryarta na sar’kewa, bakinsa ya cire daga brest dinta ya Juyo da fuskarta tana fuskantarshi har yanzu bakinta ya’ki mutuwa sai sambatu takeyi tana sake bugunsa (Ta tabbata dai ‘Yar Gaske jaruma za kuwa ta siye zuciyar Ahamdu da wuri) A gaggauce ya hade bakinta da nasa, suka fara tsotsar junansu, hakan yayi mata dadi sosai, da sosai ta cigaba da bugunsa fat! fat! fat! tana sake ruko wuyansa shi kuma yana sake bude mata kafafunshi domin jin dadinsu..
Duk namiji baya son mace tayi masa gim! a kwance lokacin da suke sex suna so idan sunyi miki abu kema kiyi musu idan da hali ma, ki hau kansa ki buge shi sosai da sosai, zaki ji dadi kema ki jiyar dashi dadi, kuma zaki kara martaba a idonshi ‘Yar uwa harkar auratayya ba’a jin kunya idan kikace haka kuwa to wallahi xaki zama koma baya a gurin miji dan tsanar ki zaiyi yayi ta hango wata, ki dage ki zama karuwa a gurinsa duk salon da yayi miki kema kiyi kokarin yi masa, sai kiga kun zauna lafiya, mafi akasarin abinda ke faruwa kenan,a zamantakewar aure, kiga anata samun sa’bani to daga kinyi bunkice sai ki gano ga in da matsalar take, saboda haka mata mu dage kwarai gurin ganin mun mallaki mazajanmu ba tare da munbi boka ko dan tsubbu ba
Lokacin da suka zo yin relizing, ‘kam! ‘kam! jununsu sukayi, suna wani irin abu da sambatu, shi dai Ahamdu yafi kiran sunan Allah ita kuwa Uwar kwadayi da zulama ai ba abinda take sai ihu! da tand’ar bakinta, tabi ta makale shi tana ihu!! har sai da ya rufe mata baki da nashi kana aka samu lafiya…..Plate yayi kan bed din tana samansa, kimanin mintina goma hankalinsu ya dawo jikinsu, ta bude idonta ta ganta kwance a samanshi, gashi har yanzu jijiyar bata fuce daga jikinta, ba da azama ta mike tana kakkare jikinta, hawaye ne ya wanke mata fuska sosai….”Innalilihi wa’ina ilaihi raji’un.”! Abinda ta fada kenan tana shashsheka! Ya janyo hannunta ta fuzge! tana nuna shi da ya tsa, mikewa yayi zaune ya janyo gajeran wandonshi dake kusan kafafunsa ya rufe jikinsa, kana ya kalleta ta kalleshi, ganin hawaye sha’be sha’be a fuskarta sai ya bashi mamaki…Magana zaiyi sai ta daga masa hannu kawai, kamar ta hadiyi zuciya ta mutu, taja bed shirt ta kudindine jikinta dashi ta mike tana tangadi ta nufi toleit, Ya jima yana mamakinta kafin ya mike ya bita toilet din, sai kawai ya tadda ta ta hada kai da gwiwa tana ta razgar kuka…..”Wai kukan me kikeyi ne kamar wacce ta aikata haram.”!
“Haram na aikata tunda ba’a son raina ba yaudarata kake.”! Tafadi maganar tana shashsheka….Yace.” Kada ki sake fadar wannan maganar! Kina wasa da aure ko? kinyi aurtayya dani bisa ‘ka’idar musulunci kuma kice haram kika aikata baki da hankali ashe.”