KUSKUREN BAYA 1 TO 48
Karku manta one day off ne one day on ayi hakuri da yadda ya samu fatan alkhairi.
Mmn sudais????????????????????????
KUSKUREN BAYA
????????????????
????????????????????????
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number’s din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za’ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
????️29
Cikin rawar jiki anas ya dafa kafad’an jaguwa yana cewa “karka yi haka abokina , kar idanunka su rufe ka bar yarinyar mutane ta kwana anan” sosai jaguwa ya maida hankalinsa gurin anas yana kallonsa a tsanake “eh mana kallon me kake min gsky ce dole a fad’a maka duk da yanzu ka daina son gsky “.
jaguwa ya cire hannun anas dake kafad’ansa ya juya masa baya batare da yace masa uffan ba
ya runtse idanunshi tare da matso tanweer sosai ya shige jikinta ya kwanta yana fuskantarta yana shakar kamshin turaren jikinta mai bugar masa da zuciya.”
kusan minti goma yana kwance suna fuskarta juna tare da exchanging din numfashi har lokacin bacci tanweer take yi hankali kwance .
katuwar harara anas ya maka masa har ya juya zai fita daga d’akin sai kuma ya ja ya tsaya yana kallon yadda jaguwa ya narke yana duban tanweer kamar zai mata numfashi,kallonsa ya shiga yi yana girgiza kai kafin daga baya ya dawo kusa dashi yasa kafarsa ya zunguresa.
a hankali jaguwa ya juyo yana mai kallonsa a d’age cike da ‘bacin rai “dan matsala ya fad’a acikin zuciyarsa , “Ka tashi yarinyar nan karka yarda ta kwana acikin gidan nan fa ” ya fad’a yana had’e rai kamar shine oga ba jaguwa ba.
kallonsa jaguwa yayi sosai yana mamakinsa dan kamar bashi yayi maganar ba “umarni kake bani ko me ?”
“Shawara ce “
“To baza’a d’auka ba ,ka fita ka kama gabanka please ” ya fad’a yana sake fuskantar tanweer yana busa mata iskar bakinsa da numfashinsa .
Girgiza Kai Kawai anas yayi yana cewa “yau dai anyi walkiya na ganka ,idan ka gama shaukin soyayya da shakar numfashinta ka sameni a falo mu k’arasa maganar tafiyarmu abuja gobe shine ma abinda ya shigo dani”.ya qarasa maganar yana dariya “wallahi gbdy ka rufta ,yanzu dai ka yarda da maganata son yarinyar nan yayi kanai kanai acikin zuciyarka ? “
“nata son kake gani amman kai ma da zaka samu dama sai ka fita haukacewa . “wa zai samu kamar tanweer tana son shi yace bai sonta wannan karya ne wallahi abokina ka kamu ! ka kamu !! ka rufta ba hanyar fita dariya sosai anas ya shiga yiwa jaguwa .
tuni jaguwa ya kule , kallon anas kawai yake ransa a matukar bace “kaji d’an iska ni na fad’a maka haka da zaka wani ta sani gaba da dry ?”
“Sorry jaguwa nawa abokina kuma ubangidana ai wannan ruftawar dole tasa mutun dariya “Kai na farko ka kanannaye yarinya ka tasata gaba, ka hanata zuwa gida sai shan ra’barta kake yanzu dai ka daina yaudarar kanka please ka dawo haiyacinka kasan abunyi .”
Wata katuwar harara jaguwa ya bugawa anas yana jan tsaki, anas ya numfasa kana ya cigaba da mgn “bazan daina fad’a maka kana son yarinyar nan ba har sai ka furta da bakinka yana gama fad’ar haka ya fice yana murmushin Jin dadi dan yana qaunar jaguwa da tanweer a wannan zamani kafi ka samu mace irinta mai soyayya tsakani da Allah sai antona .”
Cike da sanyin jiki jaguwa ya kai hannu yana shafa fuskarta zuwa wuyanta “wannan itace matar data dace dani bata da tsoro a arayuwarta, ga tsiwa uwa uba tausayi da soyayya , tana son shi tana tausaya masa sannan tana kyamar sana’arsa duk cikin masu sonshi itace the best wacce take son shi dan Allah tunda tace zata iya zama dashi a wancan rubabben gidan sannan a wnnan unguwar ,gbdy ta sake mamayesa ta qara samun wani matsayin na dabam acikin zuciyarsa . matsalar dai kin sana’arsa da take uwa uba iyayenta bazasu bashi aurenta ba, barin wannan sana’ar daidai da yake da rasashi ne rasashi na har abada wanda hakan zai bawa jami’an tsaro damar kawo wa rayuwarsa barazana .
Hakika bai shirya barin aikinsa a yanzu ba idan ta amince zai yi kundibala ya nemi aurenta kafin a hankali yasan yadda zai rabu da aikin ,but for now bazai iya cewa zai bari ba domin akwai abubuwa da yawa agabansa ta kowane bangaren hagu da dama akwai mutane bila’adadin dake karkashin kulawarsa da wannan sana’ar ,idan yace zai
bar wannan sana’ar da me zai cigaba da daukar nauyinsu .”?
“To ai tace zata samar maka aikin yi ?”saurin girgiza kanshi yayin a hankali alamun ba zai yi aiki a karkashinta ba “zan dai san abin yi “yayi mgnr a kasan ransa ,tunanin rayuwar da zai cigaba da yi byn ya rabu da sana’ar fashi yake .”
Yaja numfashi da karfi ya fesar kana a hankali ya kamo yatsun hannunta guda biyu ya tura cikin bakinsa ya fara tsotsa yana lumshe rikitattun idanunshi ,nan take yanayinsa ya sauya haka idanunshi suka canja kala hatta wondonsa ya fara jikewa, jijiyarsa na harbawa da karfi, sosai ya shige jikinta yana shafata itama shige masa tayi tana sauke ajiyar zuciya ,ya d’aura bakinsa akan lip’s dinta ya fara tsotsan bakinta had’e da zira hannunsa cikin rigarta yayi sa’ar kamo kan nipples dinta , yana tsotsar bakinta yana murza kan nipples dinta, wata irin mika tayi ta bud’e idanunta dake cike da bacci suka fad’a cikin nashi ta lumshe ta sake bud’esu fesss akan fuskarshi ,ya kashe mata Idonsa d’aya batare daya cire bakinsa cikin nata ba sai ma kwanciya yayi sosai yana cigaba da shan bakinta.”