KUSKUREN BAYA 1 TO 48
mik’ewa yai ya bar da’kin ya fito haraban gidan yana taku tamkar wani zaki , jiki a sanyaye ya shiga motarsa kai tsaye m.s fast food ya nufa , yai order abinci da abun sha mintuna kaɗan aka haɗa masa komai daya bukata aka mika masa farar laida ya dawo gida ya zaro key ya bude d’akin ya tura kofa a natse ya shiga ,tana ganin a buɗe kofar ta zabura ta mike jikinta na karkarwa ganinsa yasa ta sauke wani wahalallen numfashi .
ya maida kofar ya rufe ya k’arasa shigowa d’akin sosai , bai kalli inda take ba ya ajiye laidar hannunsa akan table ya soma balle mabalin tigarsa ya zare, whit singlet d’insa ya bayyana da gajeren wando iya cinya duk da bata ga kwantaccen sumar gashin dake kwance a qirjinsa ba tana iya hango kan nipple’s dinsa dake tsaye ga santala santalan cinyoyinsa a bayyane gabad’aya jikinsa kwance yake da laulausan gashi mai tsuma zuciya wani irin shaukin sonsa ke fixgarta , kallon inda take yayi take idanunsu suka tsarke cikin juna, wani irin abu suka dinga fitowa daga kwayar idanunshi suna shiga nata masu wuyar misaltuwa ,
kusan minti uku suna kallon juna batare da sunyi magana ba , sai itace tayi karfin halin yin mgn “ina ka baro matarka ? banza yayi mata ya soma takowa zuwa inda take rigingine tana binsa da idanunta, ganin yadda yayi mata banza yasa ta juya ta kwanta haɗe da juya masa baya tana matso ruwan hawaye.
A hankali ya k’araso idanunshi na kanta yana karewa halittar jikinta kallo “Ki tashi kici abinci girgiza masa kanta tai alamar bata ci ,saman gadon ya hau yasa hannunsa ya taɓa wuyanta zafi ne ya ziyarci tafin hannunsa “oh my god your body is hot are you still sick ? ya tambayeta girgiza masa kai ta sake yi , matsota yayi sosai tashi muje hospital ina son sani meke damunki ya fadi haka batare daya tashi faɗa ba “karka damu idan na koma gida i will be alright “okay tashi kici abinci ya sake kai hannunsa jikinta yana shafa wuyanta taushi da dumin hannunsa kaɗai ya isa ya siye zuciyar mace ya mallaki duk wani abinda mace zata so ga cikakken namiji shiru ya ratsa dakin bai sake cewa komai ba haka itama bata sake cewa komai ba tana kwance lamo “har ga Allah ba wai bata son komawa gidansu bane tana tsoron nisan da zai sake yiwa rayuwarta tunda ya tabbatar mata bazata sake ganin ko mai kama dashi bane , yayinda shi hankalinsa ya kashi gida biyu wani na wajen ahlinsa wani na gurin aikin da zai tafi gobe bata ankara ba taji ya dauke cak ya sauko daita ya zaunar daita a bakin gado ya kai hannu ya dauko laidar takeway din daya shigo dashi ya bude ya fito da take way ya bude “bisimilla ……
Yatsina fuska tayi “banason taurin kai ko mutsu akan duk abinda nake so eat ya k’arasa maganar yana nuna mata abinci ,kin ci tayi kamar yadda ya umarceta a ranshi yace “ta fiyye shagwa’ba ni da nake dan oya oya yaushe zan iya jurar wannan shirmen nata , spoon ya d’auka ya dubo abincin ya kai bakinta “me yasa kike da taurin kai ? “bazaki taɓa shiryawa dani ba matukar kina da taurin kai , bai tsaya jin abinda zatace ba ya sake kai spoon karamin bakinta babu mutsu ta bude bakinta ta amshi abincin idanunta na kanshi sai dai cike suke da ruwan hawaye shi kanshi sai daya lumshe idanunshi saboda abinda yaji yana bin jikinsa wanda ya rasa ko menene, spoon biyar ta amsa ta kawar da fuskarta alamun takoshi ya bude kwalin freshyo ya mika mata sannan ya mike ya shiga bayi …
Shiru tayi tare da bin bayansa “iya haka ma tasan ta samu wata daraja ta musamman daga gareshi mikewa tayi ta shiga tsintiri a d’akin da tunani “anya kuwa muryar data ji d’azu na matarsa ne ….? “Idan bana matarsa bace to na wacece ?”meye matsayinta garesa ? a natse ta koma kan gadonta ta kwanta tana sake zurfafa tunaninta gbdy hankalinta a tashe yake jin sautin matar sai dai hakan bai sa son da take masa ya kau ba hasalima ji tayi zata iya rayuwa dashi da kowacecce ,a natse ya tura kofar bayi ya fito sam bata ji motsin fitowarsa ba tana can duniyar tunani sai hucin numfashinsa taji a daidai saitin wuyanta ta matsa kafin ta ankare ya haɗeta da jikinsa ya soma rabata da kayan jikinta ,gabanta ya tsananta fad’uwa da sauri “karfa soyayya ta rufe mata ido ta biyewa mutumin daya tabbatar daya baya sonta, tana jin yadda hannunsa ke yawo a sansar jikinta ta fashe da wani irin kuka yayinda qirjinta ke dokawa da matsanancin karfi kamar zai tsage.
gaba-daya hucin numfashinta da kamshin jikinta ya cika masa hanci , jin sautin kukanta yasa ya juyo daita bai tsaya wata wata ba ya haɗe bakinsu guri daya tare da kafe hannunsa daya akan nipple d’inta yana murzawa a hankali wani irin tsotsa yakewa bakinta yana murza kan nipple d’inta wanda take jinsa har cikin kwakwaluwarta ,take kukanta ya soma raguwa saboda hannunsa dake yawo a jikinta, take fitar numfashinta ya sauya ,shi kasan baya son yadda yake zakewa da jikinta tunda yasan bai dace ya mallaketa ba , sai dai ya rasa dalili sake manneta yai tsam ajikinsa yana sake shegewa jikinta tare da taɓa duk inda hannunsa yaci karo dashi a sansar jikinta musamman dukiyar fulaninta kusan minti talatin yana romancing d’inta wayarsa ta soma ringin a hankali ta zame jikinta daga nashi ta kwanta tana sauke numfashi , figota yayi ta faɗa saman faffad’an qirjinsa yana sauke numfashi da kyar batare daya ɗauki wayar ba , duk yadda take jin karfin soyayyarsa a matukar tsorace take dashi cikin sanyi jiki ya dinga shafata yana sauke numfashi “ana kiran wayarka fa tayi maganar kamar zatayi kuka ..
hannu ya kai ya ɗauki wayar ya manna a kunnenshi batare da yayi magana ba daga can bangaren anas ya kira sunansa ” Jaguwa …
Shiru yayi yaki furta komai yana wasa da gashin tanweer “nasan kana jina ka maida yarinyar nan kuwa ? shiru ya sake yi yana sauke numfashi da ajiyar zuciya “da alamun baka maidaita ba ? lumshe idanunshi yayi yana yin kasa da hannunsa tare zagaye kan nipple’s dinta, shi kaɗai yasan yadda yake ji ajikinsa a duk sanda suke tare.. ..
“Ni ka yiwa gargadi sai gashi kai ne ka aikata hakan, jin haka yasa Jaguwa mikewa ya sauko yana gyara zaman gajeren wandonsa dinsa daya dan zamo daga kugunsa ya nufi kofar fita “bai dace ba gaskiya ,abinda mukeyi ne fa kana mana faɗa me yasa zaka yi …?saurin dakatar dashi yayi “ni din ma ba da wata manufa na d’aukota ba ,na d’aukota ne da niyyar azabtar daita, na gana mata azaba na nuna mata kuskurenta akan abinda ta min sai….
Yayi shiru ya kasa karasa maganar “sai kuma ka bige da …….