KUSKUREN BAYA 1 TO 48
A hankali ya dinga Jin qauntar na mamayeshi “tanweer nonuwanki abun burgewa gashi zasuyi dadin murzawa ba kamar na sauran matan dana yi muamula dasu ba ,yana Jin kmr ya tsotsa ko zai samu natsuwar zuciya ya lumshe tsumammun idanunshi yana rankwafowa da kansa yana hura mata iskar bakinsa ,
a hankali ya dinga murza kan nipples dinta yana sauke ajiyar zuciya ya runtse idanuwanshi ya fito da harshensa yana lasar tsakiyar nononta yana fitar da numfashi mai zafi yana Jin wani irin fellings dinta da bai ta’ba Jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarsa , daidai gwargwado yayi muamula da mata amman bai ta’ba Jin irin abinda yake ji akanta ba.”
yana matukar sha’awar yarinyar komai nata yayi masa irin type din macen da yake muradi ce , to ka kawar da sha’awarka mana tunda gata nan a gabanka sai yadda kayi daita “sauri girgiza Kansa yayi “reaping din yar mutane kenan ?da sauri ya sake girgiza Kanshi “bazan iya ba, ya tuna lokacin da akayi reaping din kanwarsa nadeeya irin tashin hankali daya shiga tare da iyayensa hauka ne Kawa bai yi ba sai daya gwamaci mutuwa da rayuwarsa.
da sauri ya cire hannunsa ajikinta ya bude idanunshi ya d’agota sannan ya fara k’okarin maida mata kaya yana gama Saka mata kaya ya tattarota gbdy zuwa jikinsa ya matseta tsam ya had’e bakinsu guri d’aya yana hura mata numfashinsa da sauri sauri yana shafa laulausan gashin kanta kusan awa d’aya yana hura mata numfashinsa sannan ya Kara kamkameta ajikinsa.
a hankali ta fara motsi tana fitar da numfashi adalilin numfashinsa dake shiga bakinta da hancinta , jaguwa ya tsaya had’e da tsura mata Ido ganin numfashinta ya dawo yai k’okarin zare bakinsa sai dai ya kasa dan haka ya cigaba da yawo da harshensa a bakinta ya lalu’bo laulausan harshenta ya fara tsotsa cikin kwarewa yana had’awa da hakoranta da lips dinta yana mutsayar yawun bakinsa da nata.ya rungumeta sosai tamkar za’a kwace masa ita, ya kware sosai gurin iya sarrafa mace wannan dalilin yasa duk macen daya kusanta take makale masa ba sex ba hatta romance idan yayiwa mace karyarta ta barshi , tayi luf ajikinsa ta zagaye wuyansa da hannunta tana jin wani sanyin dadi, bazata iya misalta yadda take Jin dadin laulausan harshensa da lips dinsa ba , gbdy ya mantar daita abinda ya faru , ta narke masa ta kamo lip’s dinsa tana tsotsa cikin natsuwa tana fitar da numfashi wanda ke cike da tsananin sha’awa mika take tana banqaro masa qirji tana Jin kamar ta kamo hannunsa ta daura akan nipples dinta ,shi kuwa sai sake tarairayota jikinsa yake sun kamkame juna sosai suna tsotsan bakin juna kmr zasu cinye junansu .
Qarar knowking din kofar d’akinsa da ake ya dawo daita haiyacinta, sosai ta bud’e idanunta har lokacin yaki sakar mata baki yana tsotsa kmr wani tsohon maye , shiru tayi tana kallonsa tana nazarinsa da tunani , lokaci guda komai ya dawo mata ,a hankali ta fara k’okarin raba bakinta da nashi ,ya bude idanunshi dake runtse ya sanya cikin nata , cikin tsananin damuwa da bacin rai ta fixge jikinta ta sauko daga jikinsa tana aika masa da mugun kallo, ta kasa cewa dashi komai illa hawaye da suka shiga zubowa daga idanunta. ta nuna shi da d’an yatsanta ” a she da gaske Kai armrobbers ne kmr yadda zuciyata ta sha hasasho min ?. “Lalai ka cika tantiri da bai san darajan kanshi ba ,kayi sata ka bi matan banza ga shaye shaye duk Kai kad’ai ? Allah ya Isa tsakanina da Kai da ka raboni da iyayena byn kayi musu fashin makudan kudade “,ya Kai hannunsa zai rikota ta matsa baya da sauri tana cewa “karka sake ka ta’ba min jiki ,ko ance maka jikina iri na wad’an can matan banzar daka saba muamula dasu ne ?
Yayi shiru kawai yana kallon karamin bakinta da take motsasu a hankali ,”dan iskan banza lalataccen banza , inshallahu duk abinda kayi min sai anyi da kannenka ta karasa maganar tana sheshekar kuka .har lokacin shiru yayi yana sauraronta idan ransa yay dubu to a bace yake, tunda yake babu macen data taba kallon idanunshi tayi masa irin zagin da ta masa, yau shine Karo na biyu data zagesa ,a hankali ta fara tafiya tana kuka ,d’aga ka’fafunta take da kayr tana layi cikin zafin nama ya fito daga d’akin yaga tana tafiya cikin rashin kuzari taku uku yayi ya fixgota ya had’e ta da jikinsa ya nufo d’akin daya bata ya matse gam ajikinsa sai data saki qara mai sauti “shiiiiii …”
ki yiwa mutane shiru yar rainin hankali kawai idan ba haka ba na ganar dake kuskuren ki yanzu “ni ka sakeni gidanmu zani wallahi bazan qara Koda second daya acikin gidan nan ba , bazan iya cigaba da zama cikin yanfashi ba ,yan iska kawai masu bin matan baza da shaye shaye ,yau ko sama da kasa zasu had’e sai na bar gidan nan…… “.
“karki qara kirana da dan iska dan banyi iskanci dake ba idan Kuma nayi iskanci dake ne dan na tabbata d’an iska agurinki sai na aikata yanxu ? tana jin haka ta soma kokuwar kwatar kanta tana dukan qirjinsa “ni ka kaini gidanmu wallahi bazan zauna ba ” wani irin matsa yayi mata ya cafke bakinta ya shiga tsotsa yana yawo da harshensa a koina acikin bakinta yana kokari bude zip din rigarta ,sosai ta tsorata ta kidime dukansa ta shiga yi da iyakacin karfinta tana ihun neman d’auki bakinta ya saki ya wanketa da wani lafiyayyen marin da yasa ta tsaya cak tana dubansa hawaye na gangarowa akan quncinta “kina hauka ne ? “Wallahi idan naga dama sai nayi abinda kike kirana dashi naga abinda zakiyi “ko kina tunanin kinfi karfina ne ?”Koni sa’anki ne da zaki dinga farfad’a min abinda kika ga dama ?
“tun girmana byn mahaifiyata babu mai kallon kwayar idanuna ya fad’a min maganar daya ga dama ban ci ubansa ba , dan haka ki shiga hankalinki tun wuri ki dawo natsuwarki jaguwa ba kamar sauran Maza bane “idan naso zan iya komai dake Kuma baki Isa ki hana ba dan rashin kamun kanki a fili yake Kuma kema kina son iskancin ai da zarar an ta’baki zaki fara narkewa mutane , idan iskanci nake so akwai mata bila’adadin da ko kyauta nace Ina so zanyi having sex dasu zasu bani na kwana Ina Abu daya dasu kyauta babu raki sai sambarka ,ki sani jikinki baya gabana bare kiyi tunanin zan iya aikata wani abu dake , ki kiyaye bakinki ki San abinda zaki dinga fada min , abinda kika gani ko kikaji shine asalin adnan da kike son sani ,Adnan na fashi ne ” yana gama fad’ar haka ya hankad’ata tayi baya zata fad’i tayi saurin dafe abun mirrow tana fitar da hawaye mai zafi ya juya da sauri ya bar d’akin .ta zube kasa tare da rutsa kuka mai ciwo wanda take Jin zafinsu da rad’ad’insu har cikin kahon zuciyarta wannan abu da ciwo yake acikin zuciyarta, ta kamu da matsanacin soyayyar d’an fashi wannan wani ciwo ne da mikinsa zai dangwama yana azabtar da zuciya “.