KUSKUREN BAYA 1 TO 48
Sai lokacin Jaguwa ya d’ago kyawawan idanunshi masu matukar kyau jere da gashin ido ya tsura musu yana kallonsu daya bayan daya sai daya ɗauki tsawon minti biyar yana kallonsu sannan ya mike tsaye yana rufe laptop d’insa ya soma magana a tsanake kamar ba wannan shararraren tantirin daya addabi manya kusoshin gwanati da manya attajirai ba “duk naji bayaninku daya bayan daya amman kusani wannan aikina ne jiya ba yau ba , da muna saka tsoro a zukatanmu da bamu kawo wannan matsayin ba , matsayin ƙasar nan take bulayin neman Jaguwa ido rufe, burin duk wani dan sanda mai matsayi ya samu nasarar gano inda muke ,ko’ina acikin kasar nan magana ɗaya ne ana son ganin wanene wannan mutumin daya addabi kasa da kasa gidajen radio dana tv , news paper ko’ina magana ɗaya ne amman har yau basu yi nasarar gano mu ba abinda zai faru yanzu shine ni da kaina zan tunkari tanko gote ya karasa maganar a fusace yana dukan table din dake tsakiyar su jabir sannan ya juya musu baya rugume da hannunwansa duka …..
Duk suka zaro ido a frigice suna dubansa gaba-daya jikinsu yayi mugun sanyi da jin furucinsa Anas ya mike ya karasa inda yake ya tsaya a gabansa “kalle ni Jaguwa ya d’ago kyawawan idanunshi ya zuba masa batare da yace uffan ba “bazan barka ka tafi kai ɗaya ba ko kowa yaki binka ni zan bika amman me zai hana mu hakura nima jikina yayi sanyi bamu taba samun saɓanin ra’ayi akan halqallarmu ba sai yau me zai hana mu hakura kawai ….
“Kawai abar aiki saboda tsoro ko me ? yayi masa tambayar yana tsareshi da kyawawan idanunshi ,a hankali Anas ya gyada masa kai “ba saboda tsoro bane “saboda me ye faɗa min Ina jinka ? “me yasa ni ban karaya ba ku zaku karaya ? “me yasa ni bangujewa aikin ba ku zaku guje masa ? wannan karon a tsawace yayi maganar yana dubansu ransa a matukar bace “daman mun tsara haka ne dan wata rana zamu sakawa zukantanmu tsoron aiwatar da qudirinmu ? dukkaninsu suka gyada kai alamun a’a suna dubansa da mamakin karfin halinsa “mun san duk abinda ka faɗa gaskiya amman …. “listing yayi saurin daga musu hannu ” banason jin komai zanje Kuma ni kadai zan aiwatar da komai zan nuna muku kwarewata ta wuce yadda suka tsamamnin …..
Duk wannan maganar dake yake yinta cikin isa da izza da rashin kuruciya yake yinta ,dan kallo ɗaya zaka masa ka fahimci ya mallaki hankalin kansa sannan yasan meye rayuwa babu alamun kuruciya atare dashi , ya sake kallonsu daya bayan daya “ku fito ku faɗa min cewar matsorata ne , ” a she ku din kananan yan iska ne iskancinku bai taka kara ya karye ba kuka hau matsayin da masu dakakkiyar zuciya suke hawa …
“A she akwai abinda zaku ji tsoro bayan kuna dani kuna tare dani ? Zan fita ni kadai raina nayi gaba da gaba da tanko gote ya karasa maganar a tsawace cike da fushi jikin Anas ya dinga kyarma ya shiga rarrashinsa dan yasan halinsa abu kankani ke bata masa rai har yayi nasarar dagula nasu lissafi yana gama maganar bai tsaya ya saurari rarrashin da Anas yake masa ya fice daga d’akin kallon juna suka shiga yi kamil ne yayi karfin hali yin magana “yanzu ya zamuyi da alamun ya hau dokin nakin daya saba ? “Ku bar shi tukunna zuwa anjima mu gani zan san yadda zanyi na shawo kansa, ni kaina na hakura duk abinda mutun ɗaya mutun biyu har uku sukayi magana akanshi mafi alkhairi a hakura dashi inji cewar Anas a hankali suka cigaba da tautaunawa ..
Kai tsaye special room d’insa dake kallon wanda tanweer take ciki ya shiga ya zare rigar jikinsa ya saura daga shi sai vest fari da dogon wando ,ya ɓalle agogon dimond din dake daure a tsintsiyar hannunsa ya ajiye akan mirrow dinsa tare da wayoyinsa ya dauki remut ya kara karfin ac ,ya karasa inda karamin fridge dinsa yake ya ɗauki kwalban win mai sanyi ya ɓalle ya kafa a bakinsa bai ajiye ba sai daya sha rabi sannan ajiye yana sauke numfashi sannan ya kwanta ruf da ciki akan bed yana tunani yadda zai tunkari gidan tanko gote a safiyar gobe ,kusan minti goma yana kwance sannan ya yunkura ya mike tsaye zuciyarsa na dokawa da matsanancin karfin gaske, sai dai sosai yake jin jarumta a sansar jikinsa sam bai ji wani karaya ba ko sarewa ko jin rashin nasara , kallon dakin yayi sosai kwakwaluwarsa ke sake lulawa duniyar tunani akan lamarin, motsin da yaji a bayansa shi ya sanya shi saurin juyowa , ganin Anas ne ya dauke kansa , zama tayi a bakin gado a lokacin da Anas ya karaso ya zauna kusa dashi tare da kamo hannunsa ya daura cikin tafin hannunsa “kayi hakuri abokina kuma aminina “da’akayi me kenan kake bani hakuri ? yayi masa tambayar yana furzar da iska mai zafi tare da fixge hannunsa cikin nashi “ni dai kayi hakuri naga ka ɗauki zafi “akan me zan ɗauki zafi ya sake katse shi yana haɗe hannuwansa guri daya “ni babu wani zafi dana ɗauka aiki ne babu fashi gobe ko jibi zan aiwatar dashi akan idanunku zanje na dawo ya karasa maganar yana murnushin gefen baki alamun nasara yake ji ajikinsa “ka fahimceni abokina “dan me zan fahimceka akan
mutumin da babu Allah a ranshi? kuke jin tsoron tunkarasa …..
“nasani amman ka tsaya mu shiryawa tunkararsa tukunan irin su Alhaji tanko ba’a tukaransu haka nan dole sai anyi shiri na musamman “listing anas akan wannan mutumin bazan taba fahimtarka ba, batu akan tsara tunkurarsa an wuce gurin sai dai kuma wani aikin “shikenan shikenan ni zan bi … , kar ku bini ko kunce zaku bini ma bazan lamunta ba ,ya karasa maganar cikin fushi , Anas ya sauke ajiyar zuciya “shikenan Allah ya baka Sa’a “ameen ya fada yana mik’ewa haɗe da shiga bathorrom ….
Da misalin karfe shida na yamma ya shigo dakin kwance akan gado ya hangota ta kamkame jikinta guri ɗaya kuma har lokacin bata sauya kaya ba , idanunshi ya kai kan mirrow inda ya ajiye mata take way din daya kawo mata tun safe yana nan kamar yadda ya ajiye ,
da sanyi jiki yake karasowa inda take way yake har ya karaso
ya bude laidar babu abind ta taɓa a ciki ko drinks din ciki bata sha ba “ya Allah!” ya furta a kasan makoshinsa “wannan wace irin yarinya ce for god sake ? da alamun tana son kashe kanta ta rataya a wuyana ?
ya karaso bakin gadon ya duko daidai fuskarta ya zuba mata sexy eye’s d’insa yana son kai hannunsa jikinta amman yana fargaban yanayin da zai tsinci kansa, yayi haka yafi sau uku yana ƙoƙarin kai hannunsa dan ya tasheta a hankali ta juyo gaba-daya ta zube a jikinsa yayi saurin riketa ya zauna a bakin gadon ,ita kuwa jinta ajikin mutun yasa ta ɗan bude idanunta da suka mata nauyi saboda kukan marin da yayi mata , ganinsa yasa ta saida idanunta akanshi kamar zatayi kuka ,shi kuwa hankalinsa ne yayi maseefar tashi saboda wani irin zafin da yaji ya ratsa jikinsa, jikinta kamar garwashin wuta ,ya kai hannu ya shafa wuyanta nan hankalinsa ya sake tashi ya kwantar daita tamkar jinjira ya sauko ya shiga bayi ya tari ruwa acikin karamin raba da towel ya fito qirjinsa na wani irin dokawa kamar zai fito waje ,ya k’arasa bakin gadon ya tsaya yana Kallonta “,ya rabbi me yasa na daukota” yayi maganar a kasan ran shi ? a hankali ta sake ware idanunta da kyar akanshi tana motsa karamin bakinta yayinda sautin kukanta ke tashi kasa kasa , gadon ya hau ya zauna yana mai jin tsananin tausayinta ,
zuciyarsa na bugawa ya kamota jikinsa ya kwantar daita a saman cinyarsa, ya matse towel a cikin ruwa ya runtse idanunshi ya soma goge mata fuskarta zuwa wuyanta naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana furzar da huci mai zafi yayinda hannunsa ke rawa kamar wanda aka jona jikinsa da wutar lantarki duk da ba wannan ne karonsa na farko da zai kai hannunsa jikin mace ba amman ba zai iya misalta yadda zuciyarsa da gangar jikinsa suka dauki sauyi ba , runtse idanunshi yayi sosai a hankali ya dinga yin kasa da hannunsa tare da turawa a jikinta yana goge mata jiki still hannunsa na rawa ,ya dade yana goge mata sansar jiki zuwa lafaffen cikinta dake shafe tamkar ba’a taba saka musu komai ba ,a hankali rigar jikinta ta sabule batare daya sani ba a dalilin idanunshi dake lunshe jin da yayi towel din hannunsa ya dauki zafi ,ya buɗe idanunshi aiko yaci karo da abinda yafi komai gigitashi ya sura qirjinta ido .
idanunta na lumshe ta wani lafe masa a jiki tana sauke numfashi a hankali a hankali ,shiru yayi yana kallon tsararrun dukiyaar fulaninta a zahirance duk yadda yayi tsamanin kyauwunsu ya wuce yadda yake zato ,saurin runtse idanunshi yayi saboda ganin tsayayun dukiyar fulaninta masu matukar kyau da ɗaukar hankali na neman zautar dashi ga kan nipples dinta dake cure guri wanda da gani zasu yi dadin tsotsa ,yayinda kamshin turaren jikinta mai cike da wasu sakonni suka dinga kaiwa zuciyarsa farmaki ,haka nan yasa ya tsinci kansa cikin wani yanayi da bai taba tsintar kanshi ciki ba gabad’aya ya rikice a cikin seconni da basu wuce uku ba ya rude da ganin baiwar da Allah yayi mata
, wahalallen ajiyar zuciya ya sauke ya sake bude idanunshi akansu, gbdy wannan karon ya kasa ɗauke idanunshi akansu yay bala’in kura musu ido take tsigar jikinsa suka dinga mike tsaye yana jin idan bai dan murza kan nipples dinta ba zai iya mutuwa ,wata zuciyar tace ka taɓa kawai ba sai ka tsotsa ba tunda zuwa anjima zaka maidaita gidan ubanta wata killa ma daga yau bazaka sake ganinta ba ,ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi a hankali yana amincewa shawarar da zuciyarsa ta bashi ,ya kai hannunsa saman dukiyar fulaninta ya soma shafawa a hankali yana lumshe sexy eye’s d’insa wani naunauyen ajiyar ta sauke tana furta “wayyohlly Allah bana so….. stop plz”yadda take maganar kamar ma k’ara rud’ashi take gaba d’aya hankalinsa ya k’ara tashi sansar jikinsa sai kad’awa yake musamman jin dumin jikinta a nasa bakinsa ya kai cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa yana shafa brest d’inta “bansan yadda akayi na tabasu ba na tsinci kaina da taba baiwar da Allah yayi miki zan daina duk wannan maganar a zuciyarsa ya fada , yana jin kamar ya cafki lip’s d’inta ya ji yaya teast din bakinta yake , a hankali yake cigaba da murza kan nipples d’inta da hannunsa daya har yayi nasarar kai dayan hannunsa ya damki dayan brest d’inta “ka bari plz I don’t like it” ta sake yin magana muryarta can kasa, da kyar ya fixgo magana kamar zai yi kuka ” zan bari “zan bari kawai yake iya furta sai dai kuma ya kasa ɗauke hannunsa daga qirjinta saboda wani irin mugun fellings din da yake ji akanta kansa ya cusa tsakankanin brest d’inta .. …