KUSKUREN BAYA

KUSKUREN BAYA 1 TO 48

jin murayarsa yasa ta tabbatar da ransa ya gama baci amman bazata ta’ba yarda ta sake mallaka masa kanta ba ta buge hannunsa “ka bude min kofa ina son zn wuce direba na jirana kar yayi tunanin wani abu dabam bakinsu ya hade ya fara tsotsa har sai dataji brain dinta na neman juyewa saboda shaukin dadi ,salonsa na dabam ne bata san da me zata hada shan bakinsa ba amman jin dadin take kamar tana cikin aljannatul firdausi sai daya tsotsa son ranshi sannan ya sakar mata baki ya barta zaune tana kallonsa kamar wata wawiya ya hade rai sosai kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa “am going to take you to my house ,spend one week with me
fuck you six different way ‘s I like may be idan nayi miki haka zaki shiga hankalinki “ad…”

“shut up !.
Ya katseta cikin fushi yana nunata da dan yatsantsa “Babu wani adnan tunda bazaki fahimceni ba nima bazan fahimceki ba wani matsanancin tsoro da firgici ne suka hade suka mata diran makiya ajikinta tasan tunda ya furta zai aikata tunanin mafuta ta soma nema nan take kwakwaluwarta ta shiga budewa “ki lallabashi ki bashi hakuri ko romacing dinki ne ki barshi yayi ku rabu lafiya ba sai ya sake ganinki ba ?ta kamo hannunsa cikin nata muryarta a sanyaye tace “am really sorry na tuba bazan sake ba ya dan kalleta yana dage girarsa daya,”da wuri haka ?”Ai ban dauka zaki yi saurin karaya ba akan abinda zaki ji dadi nima naji mu taru muji dadin juna “.

“Nasani amman direba zaka duba muna barin gurin nan girmana da mutuncina zai zube a idanunshi ka kiyaye min wannan mutuncin ples tunda ta soma magana yake kallon qaramin bakinta da take motsawa gbdy tsoro da nadama né a tattare daita “ki maida hankalinki jikinki ki dinga sani irin maganar da zaki fada min tanwer saboda kinsan abinda zan iya da wanda bazan iya ba sannan direba ta ina zai ganki?karki manta glss din motar din baki ne ya qarasa maganar yana shafa saman qirjinta zuwa wuyan ta ya kai bakinsa cikin kunneta yana lasa yana shakar kamshin turarenta a hankali ya juyo daita ta fuskancesa ya janyo wuyar rigarta ya ciro brest dinta duka biyu idanunsa ya tsurawa boob’s dinta yana cewa” wayyo allah ya kai bakinsa kan nipples dinta daya ya fara tsotsa yana lumshe ido gabanta ya dinga dukan tara tara ga wani shauki dake ziyar sansar jikinta ya dago fuskarsa dake murtic ya sanya kwayar idanunshi cikin nata yana murza daya nipplse dinta wani irin zirrr ta dinga ji ajikinta dan gbdy ta wet daman kuma allah yayi mata baiwar ni’ima bata san sanda ta kai hannuta kan sumar kanshi ta fara shafawa numfashinta na daukewa.”

bakinsa ya cire akan nipples dinta ya bar hannunsa daya yana aikin sarrafa boobs dinta ya hade bakinsu nan komai ya sauya agaresa shauki ne kawai ke divarsa ya kusan mintuna talatin yana makale daita har sai daya ji ya dan samu natsuwa relief sannan ya barta jikinta a mace ta maida boobs dinta tana sauke numfashi ya zaro bindiga a kugunsa ya kai daidai bakinta “akanki zan iya kashe ko waye karki yarda nayi kisan kai yana gama fadar haka ya nuna mata murfin mota da bakin bindiga “out !.
Jikinta a matukar sanyaye ta yafa mayafi ta yunkura ta fito batare datace masa uffan ba .”
Bai damu ba sai dai idanunshi na kallonta ta cikin mirrow yana kallon every step of her yayi mugun tsura ma bayanta ido yana kallonta har sanda ta qarasa jikin mota irin wacce yake ciki direba na ganinta ya fito da sauri tsaf ya qare masa kallo ba wancan tsohon bane wannan ya dan fi wancan kuruciya ya bude mata gidan baya ta shiga ta zauna ya maida murfin ya rufe shi kuma ya dawo ya shiga mazaunin direba yaja suka wuce sannan jaguwa ya sauke numfashi da ajiyar zuciya atare ya kama gabansa.”

Koda ya isa gida gbdy kowannensu ya sauya kaya zuwa na zaman gida ya wuce dakinsa kunnensa manne da wayo yana cewa “okay no problem zaa kawo maganin “shi fa kudin ? Ok da kaina ma zan shigo na kawo “. yana shiga bedroom dinsa Ana’s ya shigo “ina ka tsaya kai nake jira ina son zan wuce gida ?ya baka wuce ba ?taya zan wuce bansan a halin da kake ciki ba ?murmushi yayi “you’re the best anas naje mun hadu da tanwer ne “anas ya shafa sumar kanshi yana cewa “wannan soyayyar dai ko da yake gara kayi lokaci ne bari na wuce ya juya yana murmushin jin dadi .”anas ya shigo alokacin hally ta shiga yin alwala domin an dan jima da yin kiran sallahr magarib zaa iya tayar wa akowani lokaci shima ganin haka ya koma ta fice ya daura alwala a haraban gidan bisa kaidarsa bai shigo sai bayan ishai wannan daren ma kamar kowani dare sun more junansu dan yanzu hally ta zama yar hannu an daina gudun miji tana matukar bawa anas hadin kai a shimfida dan haka nan ta tsinci kanta da kin masa rowar jikinta .”Bangaren jaguwa kuwa a daren ya kai wa mlm mudi komai da suka amsa sannan suka shiga tsara wani aiki shima dai akan masu alqallar koken ne sun jima suna tautaunawa inda mlm mudi yayita masa magana akan aure “mlm mudi zanyi ne koma nace lokaci yayi .”

Tun daga wannan lokacin tanwer bata kuma samun sukuni ba kullum damuwarta jaguwa, baya barinta ta huta kusan idan bai zo office dinta yau ba to lallai zai zo washegari kowa yanzu agurin aikinta yasan akwai soyayya me karfi a tsakaninta dashi dan gaban kowa yake nuna irin son da yake mata gashi wasu daga cikin abokan aikinta sun fara bashi goyon baya hatta dr muyis ya zubar da makaman yakinsa ya hakura ya bar masa haka mumy kullum cikin tamvayarta take cigaban da aka samu , magana daya take gaya mata basu fahimci juna ba ,saboda ya fahimtar dani yadda yake sona haka yake son aikinsa ba zai iya rabuwa da aikinsa saboda ni ba hakazalika bazai iya rabuwa danj dan aikinsa ba kowannensu nada matukar mahimanci arayuwarsa mumy ta sauke numfashi tace “sai dukufa gurin nafilfi azumin litimin da alhamis domin allah yayi miki zabi aurensa ko rashinsa “to mumy inshaallahu zanyi amman ni yanzu kawai gara na auri Ib .”
“Lallai addua bata faduwa kasa banza duk wanda addua da ikilasi zai ga aiki “allah dai yayi miki zabi mafi alkhairi arayuwarki”Ameen !. ta amsa tana runtse idanunta

alokacin dasu jaguwa suke tsara zuwa wani aiki a ogun state alokacin samun cikin hally ya bayyana murna agurin Ana’s ba sai an fada ba haka ma jaguwa da ammi duk sunyi matukar murna da samun karuwa da zasuyi dan shafiq ko batan wata bata taba yi ba , yanzu kullum anas idan zai fito daita yake fitowa ya ajiyeta agurin ammi ya taho gurin gag dinsa anan take yini sai idan zai dawo ya biyo ya dauketa sosai take samun gata daga bangaren mijinta da yan’uwanta dan ko shafiq baa barta abaya ba .”Gata da kulawar ta ninku so babu adadi soyayyar da mijinta kullum qaru wa yake ko tari tayi sai ya tamvayeta bare motsi ta wuni gidan ammi tana nan nan daita ta dawo gida mijinta yayita tarairayarta ita kuma tana zuba masa shagwaba .”


farar mota ce kirar jeep baka sitik ta staya acikin haraban headquarters cikin isa ya fito ya soma tafiya yana gyara zaman yar saman suit dinsa ya shiga cikin , nan kananan ma’aikata na kasa dashi suka shiga gaishesa yana daga musu hannu har ya karasa office din me gidansa ya zauna yana gaishesa batare daya amsa ba yace ina jinka”
“Yallabai yanzu gbdy an gama tsara yadda zaa kama jaguwa da tawagarsa yanzu haka suna shirin zuwa wani operation din ranar sha bakwai ga wannan watan “sai me kuma muna gudanar da binciken boye ne zamu kamoshi izuwa babban office dinmu .”
“wacce magana ce wannan bincike boye kuma? ya fada cikin tashin hankali “idan har kukaje bakuyi nasara ba fa ? kyakkyawar halakarku da cp zata ruguje kima da darajan da yake ganinka daita zata lalace ya karasa maganar yana numfasawa sannan ya nunasa da yatsansa “ka zauna kayi nazari sosai akan tunkarar wadan nan yan fashi , kayi tunanin sosai akai ya girgiza kai cike da damuwa “yallabai wannan fa shine karo na farko da zaa yi gaba da gaba da jaguwa byn tsawon shekaru da muka dauka muna bibiyarsa yallabai masaniyar fikirarmu mai karfi ce idan har bamu yi nasara ba ka kira taron mane labarai kace lallai bamu san abinda muke yi ba idan kuma mukayi nasarar kamashi duk masaniyar daya bayar ka shigar dashi a rahoton da zaa gabatar agaban ig yallabai ,wannan alamarin ina hango nasara ta koina yay mgnr yana murmushi jin dadi “.
shiru me gidansa yayi kafin daga bisani ya yunkura ya mike tsaye yana furzar da numfashi tare da gyara zaman rigar jikinsa sannan ya goya hannunwansa duka abaya ,haka shima dc ya mike ya biyo bayansa yayi taku daya zuwa biyu ya tsaya yana dubansa “wa zai ja wannan farmaki ?. ” Asp T Ibrahim jami’in sirri ya cima ayyuka dayawa sannan yana cima nasara dari bisa dari office din ya dauki shiru baka jin qarar komai sai na ac dake aiki a office din da saukar numfsshinsu “.
“A yaushe kenan ya dawo kasar ?kwanaki biyar da suka wuce “shine zai tunkari aiki haka ?ai zai iya domin ya dawo cike da koshin lafiya muma bazamu barshi haka zamu hada hannu da hannu ne domin kawo karshen jaguwa .”bai sake magana ba ya cigaba da zariya “lallai kuwa zai sheidawa jaguwa wannan mummunar labarin ya ankare da wuri .”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191 192Next page

Leave a Reply

Back to top button