KUSKUREN BAYA 1 TO 48

duk da yadda take tsananin jin dadin abinda yake mata amman hankalinta baya jikinta yayi gida gurin iyayenta, cikin tsananin tashin hankali ta soma k’okarin zare bakinta , kafin ta zare tuni ya fara cire mata kayan jiki dan ya d’an rage zafi , dan jijiyarsa banda bugawa babu abinda take bazai kusanceta ba dan yayi wa Kansa wannan alkwarin .
A hankali ya dinga bin tsakiyar brest dinta yana lasa yana shafawa, wani zirrrrr na dadi ya dinga shigarta take brain dinta ya shiga shawagi cikin gaji mare. can taji ya kai bakinsa kan nipples dinta yana zagaye kan yana tsotsa nan fa ta sake fita haiyacinta ta kara sakar masa jiki bata san lokacin da ta kai hannunta cikin sumar kanshi ta shiga cakudawa tana lumshe idanunta ba.
Wani irin shu’umin kallo ya dinga binta dashi sosai , kan nipples dinta suka mike jikinta ya soma zubar da ruwa saboda sha’awarsa shi Kuwa ganin ta fita haiyacinta ya fara k’okarin mikewa zai tashi da sauri ta kamo hannuwansa duka “please Adnan karka barni haka zan shiga wani hali ka cigaba please..”
ta fizgoshi ya rankwafo jikinta yana busa mata iskar bakinsa.
Cike da shaukinsa ta Kai bakin nipples dinta daidai bakinsa yana jinsu abakinsa ya cafka tare da kai hannuwansa ya kamo duka brest dinta yana shafawa yana tsotsan kan nipples dinta take gbdy tsigar jikinsu ya mike tana hawaye muryarta a tsarke ta kira sunansa “Adnan !
Ya cire bakinsa ya bar hannuwansa akan brest dinta yana cigaba da sarrafasu, ya tsura mata rikitattun idanunshi batare daya amsa ba , gbdy idanunta sun juye sun canza kala tamkar wacce ke shaye shaye nan kuwa ba ko d’aya giyar soyayya da sha’awa ce suka maidaita haka, ta kai hannunta ta zuge zip din wandonsa ta ciro joystick dinsa ta fara murzawa batare da tace masa komai ba ..”
Wanda adaidai wannan lokacin da karfe shabiyu ta buga iyayenta na can cikin tsananin damuwa da tashin hankali, dady wanda ya fito daga d’aki zuwa falo ya Kalli hjy zainab da har lokacin ta kasa zama yace “har yanzu bata shigo ba ko”?
“Bata shigo ba may be yau acan zata kwana tai mgnr muryarta na rawa sannan ta samu guri ta zauna a hannun kujera cike da kunci ,bakinciki kamar ya kasheta , take ta fara Jin ciwon zuciya , wani abu taji ya shiga idanunta taji wani dum acikin kanta kamar ta daina gani tasbihi ta shiga jerawa ko ta samu sausauci ciwon dake neman kamata .
Tanweer kuwa tana can ta matsu bataji jijiyar jaguwa acikin jikinta ba, shi kansa yana tsananin bukatarta kuma a yanzu ya qara sani idan babu ita acikin rayuwarsa zai shiga damuwa da tashin hankali. “tabbas na fara sonki tanweer ?”
ya furta a kasan ransa duk tausayinta ya lullubesa dan gbdy ta d’auke wuta shi kanshi tsuma yake adalilin jijiyarsa da take hannunta tana wasa dashi.
a hankali tayi kasa da joystick dinsa zuwa cikin jikinta da sauri ya zame,” duk runtse bazai saba wannan alkwarin ba, kwanciya yayi flat ajikinta ya rungumeta sosai kamar zai rabata gida biyu ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta yana sauke numfashi “am so sorry tanweer nayi miki mugun sabo ko ?”
Ta sauke numfashi da kyar tana runtse idanunta saboda wani irin kunya daya kamata “numfashi ya janyo ya sauke da kyar “kiyi hakuri bazan so na cigaba da kusantarki ba ” yayi mgnr tare da sake kamkameta ajikinsa yana bata hot kiss ta koina ajikinta sannan a karshe bai barta ba sai daya tabbatar da ta dawo haiyacinta ya maida mata kayanta shi Kuma ya sanya jallabiya mai gajeren hannu “muje na rakaki “ta juya masa baya ta soma d’aga kafafunta ba tare data Kalli inda yake ba saboda tsananin kunyarsa ” wai yau ita da kanta ta riko jijiyarsa har da wani kai wa jikinta “,na shiga uku nah, tabbas na aikata babban abun kunya bata tsaya ba sai a bakin motarsa .
“kin manta da motarki kika zo ?” ta numfasa tace “eh !
Still she no look at him sai wani guri tayi da idanunta “ya matsota “meye haka ki kalleni mana ina miki mgn kina kallon wani guri ” kin kallonsa tayi kmr yadda ya bukata ta rungume hannuwanta duka a qirji”ya dawo gabanta ya tsaya tayi saurin runtse idanunta.”
ya tsura mata Ido acikin hasken daya haskaka gida “wai meye haka ne ?”ya sake tmbyrta yana janyota jikinsa kawai yaji ta fashe masa da kuka .
Shiru yayi yana sauke numfashi “kayi hakuri please”.
“Da’akayi me tanweer ?”ai ni baki min laifin komai ba “cikin murya kuka tace “na nemi kayi having sex dani Allah ba halina bane haka nan na dinga jin …”
“is okay tanweer “ba ke kadai ba nima ina jin abinda kike ji koma nace fiyye da yadda kike ji kawai daurewa nayi na kasa having sex dake wallahi da zan biyewa zuciyata bazaki koma gidanku a daren nan batare danayi wani abu dake ba but bazan iya biye mata ba .
Tanweer bakin san komai ba sai dana koyar dake karki sake daurawa kanki laifi ni ne me laifi, nine silar janyo komai am really sorry .”
ta girgiza masa Kai “no ni ce..”
“,Shiiiiiii karki sake daurawa kanki laifi “a tsayen da suke ma secuzing din junansu suke da hannuwansu, da kyar ya sakata
a motarta.
jikin tanweer a sanyaye ta shiga motar inda zuciyarta ke bugawa da karfi fiyye da kaida har ya juya zai shiga motarsa ya dawo “idan kinje gida duk abinda za’a ce hakuri ne naki ,hakuri zaki basu dan kinyi laifi sosai ” yana gama fad’ar hk ya sake juyawa ya shiga nashi motar itace ta fara fita sannan shi ,yana biye daita a baya har bakin estate dinsu sai daya ga securities sun bud’e mata get din farko sannan ya juya zuwa gida zuciyarsa na wani irin bugawa da karfi akanta ..”
Hon din motarta ya janyo hankalin iyayenta mumy tayo waje da sauri ta tsaya cikin tsananin tashin hankali har sanda mai gadi ya bud’e mata
ta shigo da hancin motarta ta Isa gurin da’aka tanada domin ajiye motoci tayi parking ta fito ganin itace ta juya ta koma ciki bakinciki na sake mamaye zuciyarta .Tanweer na tafe tana sakar zuci kome zata tarar yau agurin iyayenta?” dan yanayin data hango fuskar mumy babu sausauci “Ina zan Saka kaina yau ?”. tayiwa kanta tmbyr .”
Tana shiga falon ta iske iyayenta zaune har ma da rukayya da damuwar dady da mumy ta hanata runtsawa, jiki a sanyaye ta durkusa bisa gwiwowinta a gabansu ta rushe musu da kuka mai ban tausayi “kuyi hakuri dan girman Allah ku yafe min “
“yanzu saboda Allah me kike so damu tanweer ?”
“Tun yamma tanweer sai yanzu kin ma kuwa duba lokaci kuwa?” bakya Jin tsoron abinda zai faru dake ba kya gudun ki had’u da wata maseefar a hanya kina fita anyhow without security ” .
shi kuwa dady zaune yake ya rasa abinda zaice mata gbdy ma ya rasa inda zaisa ransa yaji dadi bai san yadda zaiyi da tanweer ba .
Dafe qirji mumy tayi saboda ciwon da take jin gurin yana mata rukayya ta dafa mumy tana bata hakuri tana mata sannu ,a hankali hawaye ke fita a idanunta cikin muryar kuka take cewa “bakinciki ki zai kasheni tanweer…”
rukayya cikin tsananin tashin hankali ta d’aga murya tace “kin shiga uku tanweer zaki yi sanadin kashe mahaifiyarki wallahi tun wuri ki dawo haiyacinki ,so fa ba hauka bane idan so cuta ne ai hakuri magani ne kina son ki maida kanki yar iska da karfi da yaji wallahi kibi a hankali muddin kika bari bakincikinki ya kashe mumy zaki buga babbar hasara .Rukayya kuka mumy kuka tanweer kuka shi kansa minister alhji abubakar hawaye yake zubarwa mai zafi .