KUSKUREN BAYA

KUSKUREN BAYA 1 TO 48

ta hanyar tsotsan bakinta ya dawo daita tunaninta “in har kina guduna hakan na nuna rashin damuwar rashina atare dake tô kuma zuciyata taza yarda babu soyayyata acikin ranki ta girgiza masa kai “haba ya anas allah ba haka bane ba kuma bana damuwa da kai bane , ka fahimceni ina jin tsoro ne allah ka tmbyi ammi ni daman can abu kankani ke firgitani da kaina ma tsorata kaina nake ya muskuta ya sake motsawa ya shige mata har tana jin harbawar jijiyarsa hakan yasa ta kawar da kanta gefe tana cewa kayi hakuri “daman kullum cikin hakuri nake my princess amman ina son ki fahimci ina cikin tsananin bukatarki ina son naga alamun kina bukatata wannan tsoron da nake gani a fuskarki yana maseefar daga min hankali cike da wayo da dabara irin na maza ya dinga romamcing dinta wannan abu da yake mata yasa ta sake lula
duniyar tunaninsa .”
Yau kwanan hally shabiyar agidan wadan kwanakin tayi su cikin zullumi da tsananin tsoron da ta kasa fiddashi bare ta bari wani abu ya shiga tsakninsu da Ana’s , shima bai sake nuna mata damuwarsa ba ya cigaba da tsabgoginsa dan har ya soma fita duk da bai samu sex ba ya samu kwanciyar hankali tunda yana tare da matarsa yana sonta kuma dukkanin alamu sun nuna tana son shi dan tana bashi kulawa gurin ci da tsaftace masa muhalinsa da jikinta domin kuwa tun data zo gidan bai taba jin wani abu byn kamshi ajikinta ba haka ma gidan matsalar dai rashin samun sex ne shima zai cigaba da lallabata yana ma sa rai nan kusa zai amshi abu mai mahimanci agurinta.”


Haddden gidan rawa né mai hade da gurin shakatawa acikin Ikoyi hotel ,duk da dare ne amman gurin tamkar safiya ne agurin sakamakon hasken fitilun da suka haskaka gurin , guri ne na sai wane da wane da manya kadangarun bariki wadan da suka amsa sunansu,matan bariki ne kala dabam dabam kowacce da shiga ta tsiraci yayinda wasu ke rawa a tskiyar maza wasu kuma suna zaune akan kujeru na alfarma ciki kuwa har da babban aminin tanko gote wanda ya kasance dillalin koken da abokan alqallarsa mutun uku suna zaune daga baya gurin shakawatar suna tautaunawa akan business dinsu .”gabansu makeken table ne wanda ke dauke da ruwa da manya drinks masu tsada .”
alhj tajjudeen ya kalli abokin alqallarsa dake sanye da complete din bakajen Kaya “Kilo arbain fa kace idan kana bukata zan maka rangi kilo goma daga ciki , ya numfasa sannan yace ina kayan suke?suna border idiroko ya bashi amsa yana daukar kwalbar wine mai dauke da tattaccen ruwan inibi ya bude ya tsiyaya a glass cup yana kokarin kaiwa bakinsa alhji tajjudini yace “cinikin zai yuwu sai dai mai dauko min kayan ne matsala saboda sai mun samu wanda muka yarda dashi” karka damu da wanda zai fito maka dashi inji cikon na hudu ya cigaba da mgn “akwai wanda zai yi alqallar cikin sauki .
“waye shi ? ya tambayesa yana tsaresa da jajayen idanunshi “Jaguwa!
“Jaguwa ?
ya furta sunan ahankali yana tunani inda yasan sunan, idan kuma bai san sunan ba to lallai ya taba jinsa kuma abakin takon gate. “jaguwa ya kasance babban dan fashi da makami ne a kasar nan sannnan yana da basera da zai iya shigo maka da wannnan kayan cikin sauki batare da wata matsalar ba .“Kana ganin zai iya “?
“shine kawai zai iya kawo maka akoda yaushe cikin aiki yake kuma sam bashi da tsoro ko tunanin abinda gwanaty zatayi “well done haka nake son mutun mara tsoro ,yanzu ya zaa yi na samu ganawa dashi “? “ ina da wani abokina yana da number na hannun damansa wanda ya kasance babban amininsa “ tô shikenan ka nemishi ka fada masa sannan kayi masa biya mai kyau, ka dai san hatsarin aikin namu akwai hatsari karka biyasa kudi kadan “
“Haka ne sai dai zan kara tabbatar maka ka sa aranka babu wani matsala zan hadu da abokina gobe zamuyi mgn kuma a goben zaa kirasa ya karasa maganar tare da mikewa yayi masa sallama yana tafiya alhj tajjudini ya mike tsaye shina jami’an tsaron dake tare dashi ya mike shima mutun dayan daya saura ya mike suka jera suna magana wacce zaka dauka ta arziki ce nan kuwa ta kwaya ce.”

Anas na zaune a babban falo jaguwa wanda shigowarsa kenan aka kira layinsa yana amsa waya jaguwa da jubi da kamil har ma da jabir suka shigo suka fara neman gurin zama “lallai muna yi amman bama yin wannna alqallar yana gama fadar haka ya katse kiran “meye shi bama yi ?
“Alqallar safarar miyagun kwayoyo bai yi magana ba ya daura kafarsa kan daya yana girgizawa jubi ya kallesa yace “wannnna ai ba komai bane me zai hana muyi ana samu kudi sosai ? sai lokacin jaguwa yayi magana rai a bace kai kake ganin ba komai bane amman mu agurina komai ne har gara fashi da wannan sanar “ka daina cewa haka muna aiki dan mu samu kudi kaga bamu da choice akan kowani irin aiki da zaa kawo inji cewar kamil “nima shine abinda nagani tunda mun sadaukar da rayukanmu me kuma yayi saura? jaguwa ya cire kafarsa akan dayar ya fuskancesu gbdy “a yanzu zaku iya fadar komai amman me yasa da police suka farmaki rayuwarmu a wancan ranar abuja kuka shiga damuwa da tashin hankali tunda kusan kun sadsukar da rayukanku“?
Shiru sukayi babu wanda ya sake cewa uffan “kuna son zama dani ya zama dole kubi abinda nake só ban yarda ba sannan ban amince ba duk kuma wanda yayi kokarin yin wannan aikin abayana zai sha mamaki.”har gama Babu wanda ya sake cewa komai anas ya lumshe idanunshi dan dadin abinda ya fada wannan shine karo na biyu daya burgesa a rayuwarsa “

????????????????????????
KUSKUREN BAYA
????????????????
????????????????????????

PAID BOOK

WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO

WATTPAD @HAUESH

bismillahirrahmanirrahim

Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number’s din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za’ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.

????️35

………Alhaji tajjudeeni ya dauki sama da awa daya zaune kwakwaluwarsa na mamakin maganar da yaronsa ajuwon ya kawo masa akan tautaunarwasu da jaguwa bayan sunyi waya dana hannun damarsa babu nasara suka tunkaresa kai tsaye shima dai maganar daya ce ta shiga tsakaninsu dashi basa yin wannan alqallar ,sai daya sake yiwa yaronsa duban tsanake sannan ya numfasa yace “ka sheida masa aikina zai yi da har ya tsaya maka taurin kai ?
“Tabbas ya sani domin kuwa nayi masa bayaninka dalla dalla da irin matsayi da karfin ikon fada aji da kake dashi a garin nan ,amman isa da izzarsa suka rufe masa idanu har yana cewa babu ruwansa da wani matsayi da karfin ikonka ,“wannan ikon da isan sai dai kayi wa karnunka yaranka da kake iko akansu amman shi babu wanda ya isa yayi masa dole akan aikinsa “.

nan take zuciyar alhj tajudeeni ta dagule ta soma masa ciwo yaji kamar ta kama da wuta tsabar bakinciki ,ya tattara kan takardun dake gabansa da sauran kayayyakin da yake aiki akansu ya ajiyesu amaajiyarsu sannan ya mike tsaye ya zagayo ya bar kan kujerarsa ya fara zariya acikin office dinsa goye da hannuwansa duka a bayansa yana sake jin mamakin jaguwa .”
cak yaja ya tsaya yana fuskarta ajuwon tamkar shine jaguwa sannan yaja wani wawan tsaki tare da kai hannu ya daki kan makeken table din dake office din “lallai ya kamata naga wannan tantirin yaron yana gama fadar haka ya dauki manya wayoyinsa guda biyu ya nufi hanyar fita ajuwon ya biyo shi da sauri yana masa magana cikin tsananin tashin hankali “shi fa wannan ba kamar sauran mutanen da muka saba mu’amula dasu bane ,shi mutun ne da yasan abinda yake , mutun ne da idanunsa suke a bude tunda ya nuna bazai yi aikin nan ba kawai aganina gara a hakura dan…”
“Baza’a hakura ba duk abinda ka lissafa kai ka san shi ,ni bansan haka ba baya ga karfin ikona da ikon fada aji da nake dashi sautin furucin alhji tajudeeni kenan wanda yasa ajuwon ya katse maganarsa da sauri ya cigaba da binsa yana cewa “sorry sir !.
kai tsaye haraban companie dinsa TGI GROUP ya fito yana kiran number direbansa wanda shi tuni tun fitowarsa ya zabura ya mike ya soma kokarin karasowa inda kafin ya karaso escourt dinsa sun zagayesa rike da bindigu ,daya daga cikinsu ya bude masa gidan baya ya shiga ya zauna yana jin tuttukin bakin ciki acikin zuciyarsa a fusace ya bawa escort dinsa umarnin karsu biyosa .”
ajuwon ya zagaya ya bude gaban mota ya shiga ya zauna a lokacin da direba ya shiga har ya tada mota yana cewa ranka shi dade ina muka nufa?
“Ka fada masa inda zamu alhj tajuddeeni ya fada a fusace yana kallon wani gefe ,allah allah yake kwayar idanunshi ta sauka akan jaguwa da dan iskan na hannun damarsa zai nuna musu karfin ikonsa ,zai nuna masu yadda ake saka mutu yayi abinda bai yi niyya ba sai dan karfin iko ,zan nuna masu isar da nake dashi da karfin iko da fada ajin da nake dashi a garin nan .”yayi maganar aransa yana jijiga kafarsa daya.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191 192Next page

Leave a Reply

Back to top button