KUSKUREN BAYA 1 TO 48

Tana zaune taji ya bude get daga yanayin sallamar da yayi suka tabbatar mata shi kadai ne musamman kafin a shigo babban falon gidan akwai kofa a farko to yana budewa taji lokacin daya mayar yasaka mukulli ya rufe dan haka ta cire dankwali kanta ta baza yalwataccen gashin ta daya sha gyara akan saman kujera tayi tsam tana jiran knowking dinsa
Yana ji ta gyara zazzakar murayarta tana cewa waye ?
“Ki bude mana zaki ga ko waye ?ta dan ji babu dadi amman sanin idan tasa hakan aranta zata gaza abinda tayi niyya ta saka hannu ta bude ta koma ta juya bata tsaya ba sai daya shigo bataji takun tafiyarsa abayanta ba dan haka ta juya idanusnhi kyam akan mazaunnata yana binsu da kallo bai ma san ta juya ba ganin tsayuwar ta ya fuskanci ta juyo shi take kallo .
Ya wani basar kamar ba ita yake kallo ba ya nufi gefe yana cewa “daman tana ta allah allh na dawo na sake kallon film din nan ya fad’a cikin wayamcewa ya dauki remut murmushi kawai tayi , yna bin film da kallo yana son yayi magana amman ya kasa ya dago ya kara kallonta itama shi take kallo ya sauke idanuwanshi akanta tayi saurin cewa “ka fita dazu baka ci abinci ko laifi nayi maku ne kai da yaya shi gaisuwar ma da kyar ya amsa min tayi mgnr a shagwbe Kmr zatayi kuka .”
yayi shiru ya kalli table din duka kamshin turarenta ya cika falon ita kanta tana jin dadin kamshinta ya sunkuyar da kansa “yanzu ma bana bukatar cin abinci ya dan yi gaba zai shiga dakinsa ta sha gabansa da sauri ya dago ya kalleta itama ta kallesa duk da bata iya jurar kallonsa amman haka ta kafeshi da idanunta ya dan gyara tsayuwar da zai wuce ta gefent kara shan gabansa tayi yaci karo daita yaja burki ya tsaya jikinsa yana gugan nata yayi mata kallon mamaki “dan me ka fita bakaci abinci ba mai nayi maka “?Ta fad’a cikin muryar shagwaba ya dan ka baya “hally kema fa rigimammeya ce na rigada naci abinci ai ,kuma meye laifina dan banci abincinki ba ?
Bata karaya ba ta kara shigewa jikinsa sosai kamar zata masa numfashi tace “nifa ban yarda ba dan meye zakaje wani guri kaci abinci ni kuma nawa fa?”
Ya dan yi murmushi yace “to gani nayi har yanzu ina nan amatsayina na wanda bashi da aure kinga dole na koma inda na saba cin abinci naci ta fuskancesa Sarai ta kawar da mgnr “ni dai kaje kaci abincina kuma ka gaya min laifin me nayiwa yayana yake fushi dani”no no bakiyi masa laifin komai ba …” allah nayi masa baka lura da kallon da yake min ba alamun yana jin haushina nace miki bakiyi masa komai ba amman zan masa mgn batasan lokacin data rike hannuwmasa cikin nata ba ta fara murzawa cikin wani irin salo “dan allah ka taimakeni ka kirasa yanzu naji laifina ni bama sai ya fad’a min ba ka bashi hakuri dan allah bana son yayi fushi dani dan nasan nayi wani katoton laifi shiyasa yaki kulani kace masa yayi hakuri ya yafe min bazan sake ba kai ma ka yafe min abinda nayi maka bazan sake ba muje kaci abincina .”
Ya dan murza hannuwanta da dan larfi ta saki kara mara sauti tana hararasa cikin salon wasa gbdy jikinta ya kamo ya rungumeta a qirjinsa “kinyi min kyau my princess ko baki ban hakuri ba bazan Iya fushi dake ba a wannna daren “muje muci abincin ya zareta ajikinsa tare da rike hannuwanta farinciki ya cika qalbinta , tabbas nmj sai da kissa gashi cikin dan lokaci kadan ta samo shi yanzu datasa girman man kai fa ta tabbatar zasu jima a haka a yadda ya dauki fushi daita .”?
Tare suka zauna sukaci abinci sai dai ba wani dayawa sukci ba da gaske yaci abincin a waje saboda koshin da yayi ya hanashi cin nata sosai ta dubeshi tace “yanzu kana nufin da gaske a waje kaje kaci abinci ?Da gaske mana tunda ke kanwata ce kuma kinga ita kanwa ba huruminta bane tayi min girki dan haka nake ganin still yanzu ni din single ne ta kallesa tana murmaushi “karka ce haka sai dai kace saboda wacce akabata aurenta ba sonta kake yi ba dai ya dan Jim fuskarsa ta sauya launi ya girgiza kai yana kurban lemo dake gabansa yana ajiye cup ya riko tsintsiyar hannunta ya mikar daita ya karasa kan kujera mai zaman mutun uku ya zaune tare daita ajikinsa yana shafa ta yana lumshe idanunshi “macen dana aura ina sonta na aureta kuma itace ta dace dani inawa allah Godiya daya bani ita amatsayin matata sannnan inayiwa ammina da aminina Godiya da suka zaba min ita a matsayin matar aurena dan dai bana cikin natsuwa ne dana sake fadada miki yadda matsayinki yake acikin zuciyata ta cusa kanta a qirjinsa tana tsokano masa shaawa muryarta a sanyaye tace “har wani natsuwa ka rasa ,da zata ka kasa ka furtawa byn azaune kake da iyalinka ka cika cikinka da abinci ga Lemu kasha ka koshi banga abinda zai saka rashin natsuwa ba sai dai idan baka son fada min ya já dogon hancin ta“kece kadai kika hanamin natsuwa ta dan kalli kanta “dana yi me ?
Murmushi kawai yayi ya basar da maganar “ki bari idan na samu natsuwa zaki ji yadda kike acikin zuciyata ta fuskancesa duba da yadda yake kallon qirjinta tayi shiru can tace “baka kira yaya ba dan allah ka kira shi mana ka nashi hakuri .”
Tana rufe baki ya zaro wayarsa acikin aljihunsa ya soma neman layin jaguwa tare da saka wayar a hands free kira daya ya dauka yana cewa “akayi anas? tana jin muryarsa ta sauke naunayen ajiyar zuciya “Normal wannan rigimammiyar kanwar taka ce wai dazu da ka shigo ka amsa wani iri to muna neman afuwa idan wani laifi mukayi yayi maganar yana tsotsan lip’s dinta “ka rábani da shirmen hally amman ka fada mata idan bata canza sai ta hadu da fushi da sauri ta zare bakinta tana zaro ido idanunta suka cicciko da ruwan hawaye ta soma yarfe hannunta alamun tashiga tashin hankali “kenan da gaske munyi laifi to kayi hakuri duk da bamusan laifinmu ba amman dai ayi mana afuwa “muryarta na rawa ya soma mgn “dan ..dan allah yaya ka yafe min bazan sake ba kuka ya kufce mata har da shesheka bazan bata maka rai da gangan ba rashin sani ne anas ya jawota ya rungumeta “kaga malam ka daina samin mata kuka gsky ,me ma tayi maka ?
Jaguwa dake riginne yayi murmushi dan gsky bata masa komai ba kawai dai fahimta yayi abokinsa yana tattare da damuwa “dan allah kace ka yafe ma my princess ,dan allah yaya ta sake bashi hakuri tana shesheka “shikenan komai ya wuce amman dai ki zauna lafiya da mijinki komai yace kiyi masa kiyi ,kiyi masa biyayya fiyye da yadda zaki min ,
Ana’s gobe ka fito please mu gama da wannan dakikin mutunmin yana gama fadar haka ya katse kiran ,maganar jaguwa gbdy ya fahimci inda suka dosa saboda dai yake fushi da kanwarsa shi kuwa da me zai saka masa wannnan qaunar da yake ?”ka rike masa kanwarsa da gaskiya “my princess mutuwa ce kawai zata rabani dake ya fad’a yana goge mata hawaye “kukan yasa tunda yace ya wuce yayi rarrashinta har ta dawo daidai suka dan cigaba da kallo sannnan ya mike tsam yana cewa “da fatan kinyi sallah “?tun dazu har an rubuta min lada ya girgiza kai komai nata sai ta sako kuruciya ciki yayi murmushi “now you’re ready to bed “Aa dare baiyi ba fa ya danyi taku hudu batare daya juyo ba “ni kam bacci nake ji kuma ina muradinki a kusa dani amman ke idan bakya muradina sai ki zauna ki cigaba da kallonki babu damuwa yayi gaba .”
ta tsaya tana binsa da kallo bai shiga dakin ba tayi zumbur ta mike taso ta rigashi shiga dakinta ta samu ta sake yi masa wata hadaddiyar kwaliya ta kwanciyar bacci amman duk da haka sai ta yanke shawarar shiga wanka idan yaga haka tasan shima zai bukaci yayi wanka tabi bayansa yana zaune a bakin gado ya zaro wata waya sabuwa fill a leda ya miko mata shekaranjiya na siyo miki ita tô ban dauka acikin mota ba yayanki ya wuce da motar dazu kuma da ya zo stll na manta ban amasa ba shima da zai wuce ya sake manta wa daita shine yanzu da zan dawo na amsa .
ta amsa da hannu biyu tana Godiya na gode sosai allah ya kara budi allah kuma ya tsare min kai ta zauna kusa dashi tana duba wayar “na hada miki komai akwai aciki har layi da kaina nayi miki register Mtn babban waya ce daga kamfanin Samsung ta sake masa godiya shi dai ido kawai yasa mata ta mike tace “ bari na shiga bathroom bai ce komai ba ta dauki kayanta asace ta shige tayi wanka har da dauro alwala sannan ta saka kayan ta kuma daura after dress dinta akai ta fito koda ta fito ya fita tayi murmushi dabararta tayi aiki kenan dan ta fahimci shima ruwa ya fita watsawa.”
ta kashe fitilar dakin ta shige bargo ta kwanta kusan minti goma taga dakin ya gauraye da gaske bata tashi ba domin tasan mai aikin tashi muyi sallah rakaa biyu tayi shiru tsoro kada ta tashi ya karewa kayan datasa kallo ta bude idanunta “tô ka kashe fitilar ka bar mara haske bai yi mutsu ba ya kashe duka “kina da alwala ne ?”
Ta amsa mishi da “eh!tayi saurin daukar after dress dinta ta saka kafin ya ankare daita ta mike ya shimfida abun sallah guda biyu sukayi rakaa biyu ya kuma shafa kanta yayi mata addua kamar ranar farko da burinsa bai samu cika ba duk gabobin jikinta sunyi sanyi kalau ya tsura mata ido idanuwanshi yasa ta mike ta haye saman gado ta zame after dress acikin bargo ta kwanta kayan da suke jikinsa a she singlet ne sai karamin Wando jallabiya ya daura akai ashe dai ba ita kadai ce ke jin kunya ba har dashi ya shigo bargon bayan ya kunna fitila mara haske “mu kashe ac ne ?ya tambayeta tayi shiru jikinta na dan rawa bai kashe ba shima yayi shiru kamar mai tunani wani abu daman taji ya hade hannuwansu yana motsa su yana murzawa ta dai yi shiru bata hanashi ba hakan yasa ya cigaba da murza yatsun hannunta da karfi amman ko gezo batayi ba yayi murmushi “ashe my princess ta zama jaruma ta danyi murmushi kawai ta juyo ta shige jikinsa ya jawota gbdy zuwa jikinsa ya rungumota tsam jin tayi shiru ya fara sarrafata ita dai tsintar kanta tayi tana biye masa da haka ya samar daita ta zama cikakkiyar matar aure ya fitar daita daga layin yammata duk alwashin faranta masa datayi da kuma juriyar dan bashi farinciki sai datayi datasani duk taji tana jin haushi dama ta kyalesa yayita fushi , kuka tayi shi babu sunan wanda bata kira ba a gidansu sai dai na jaguwa ne yafi yawa dan bakaramin nauyi anas ya sauke mata ba da farko ne yabi ta a hankali amman yana jinsa ya shige ai sai aiki ya tashi zanga zanga tsohon tsuminsa ya motsa bai yi laakari da ita din budurwa bace ,sosai ya budeta dan kar ma ya dawo gobe yaji ya takura.”