KUSKUREN BAYA

KUSKUREN BAYA 1 TO 48

DARLING’S????????????????????????
KUSKUREN BAYA
     ????????????????
????????????????????????

WRITING BY
BAGUDO& MIMI’S QUEEN

WATTPAD @HAUESH

bismillahirrahmanirrahim

https://my.w.tt/lcJskJdtpbb

????️ 6

Jin kusacinsu  tare  yasa  ya  qara  fita haiyacinsa  gbdy  ya kasa zare  fuskarshi daga tsakiyar  dukiyar fulaninta , a natse  cike da sanyin jiki  ya cigaba da  shafata  yana lumshe idanunshi , gbdy  yanayinsa  ya gama canzawa ,zuciyarta ke  bugawa da  karfin  gaske tana kokarin  son dakatar dashi  sai  dai ta kasa aiwatar  da komai  dan haka  ta  runtse  idanunta gam   jikinta na kyarma kamar  mazari  saboda rashin  sabo da  wasanin da yake mata  bugu da qari  zazzaɓin daya rufeta “me yasa yake wasanni da jikina  bayan ya tabbatar  min da ni din ba kowa bace  bashi da muradina a wanin da suka  gabata ? lafewa tayi ajikinsa saboda kamshin turaren dake tashi a jikinsa ya cika mata hanci gashi  har lokacin ta kasa furta daidai da kalma daya duk da magana take son yi , yayinda shima   ya kasa barinta  ,yana jin tamkr su tabbata   a yanayin da suke “a she ba komai yake ji ajikin matan daya taɓa mu’amula dasu ba ,ta kowani bangare ta zarta su a komai , tsarin jiki mai kyau da tsayawa a rai  babu abinda Allah bai mata ba  , hatta dumin jikinta daban yake dana sauran mata babu abinda ke d’aga masa hankali da rikitashi har ya nemi zautar dashi kamar qirjinta  maganarta tafiyarta yadda duk taku daya sai jikinta ya motsa  ,ganin yaki barinta yana kokarin d’aura lips dinsa akan nipple’s dinta yayinda dayan hannunsa ke faman murza dayan brest dinta  yasa ta bud’e baki da kyar “dan  allah ka barni karka dara akan abinda kake min ina Jin wani iri a sansar jikina ina jin  kamar na mutu bazan iyan jurar  abubuwan da kake min ba ,zan so wannan abun da kake yi ya kasance  a cikin raya sunan ma’aiki kake yi ,dan Allah ka barni  ta k’arasa maganar tana  fidda numfashi da kyar, dan ita kadai tasan yanayin data tsincin kanta da yadda take jin tafin hannuwansa ajikinta  duk wani kafa na gashi dake kwance a jikinta sai da suka  mike  numfashi kawai take janyo da kyar tana fitarwa da  wani irin sound.

Saurin hadeye wani miyo daya tsaya masa a makoshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya gbdy ilahirin jikinsa ya mutu murus jikinsa yayi sanyi da jin sautin muryarta   ,ta d’aura hannunta saman kanshi ta cusa  cikin sumar kanshi tana shafa laulausan sumar dake kwance luf luf da gani kasan ainihin fulanin usali ne  “kayi shiru zan so mu kasance ma’aurata karka ga laifina, ni kaina bansan meye  dalilin daya sa nake bukatar haka daga gareka ba…
shiru yayi  ya kasa  magana sannan ya kasa   zare  kanshi  daga tsakiyar qirjinta sai faman   sauke numfashi yake  zuciyarsa na wani irin  dokawa da sauri  ,cike da sanyin jiki  ya matseta sosai a faffadan qirjinsa yana furzar da hucin numfashi  ,  sama yayi kaɗan da fuskarsa daidai saitin fuskarta  suna shakar numfashin juna   hancinsa na kan nata sun dauki minti biyar suna shaƙar numfashi juna batare da sun kalli kwayar idanunsu ba , cike da jarumta ya hade bakinsu guri daya dan abinda zuciyarsa tafi bukata kenan a wannan lokaci  jin teast din miyon  bakinta yana jin muddin bai tsotsa ba wani mumnunar abu zai iya faruwa dashi,  soma tsotsa ya soma yi yana lumlumshe idanu, a sanyaye ya kamo hannuta cikin nashi ya tsarke   yana murzawa a hankali, gbdy ya kanainayeta ya hanata sauke wadataccen numfashi saboda  kunyarta data masa diran makiya  , tana rungume ajikinsa bacci ya soma fixgarta ta dinga   lumshe idanunta  tana sauke numfashi  dan  haka   ya barta ,ta godewa Allah daya bar abinda yake mata   dan kwakwaluwarta bazata iya daukar abinda yake mata ba,  jin yanayin numfashinta ya sauya ya zareta ajikinsa ya kwantar  daita idanushi na kanta kallo ɗaya yayi mata ya fahimciceta  ya gyara mata kwanciya ya lullube mata  jiki  da bargo mai taushi saboda rashin kayan dake jikinta ya tattara sumar kanta daya sauko  fuskarta gefe ,  sannan ya juya mata baya yana matse kafafunsa jin muryarsa tayi a kasalance   ” bari na hada miki ruwan zafi ki tashi kiyi wanka  zanje na dawo kafin na dawo kiyi wanka kiyi sallah  yanayin yadda yayi maganar ya bugar mata da zuciya sosai taso saita natsuwarta dan   ji take kamar  ita dashi ma’aurata ne ina ma su  kasance ma’aurata , ya Allah ka fini sanin dalilin da yasa ka had’ani da wannan bawa naka da ko sunansa bansani ba , Allah  idan alkhairi ne haduwata dashi ka gaugauta saka masa soyayyata tayi addu’ar   a kasan ranta   …

Jiki a mace ya mike ya fita daga bangaren zuwa dayan bangarensa  jikinsa na sake kwad’aituwa daita ,tsayawa yayi a tsakiyar dakin yana bin jikinsa da kallo duk yanayin jikinsa ya sauya , tsaki ya ja yana mai tsananin jin kunyar abinda ya aikata,  tabbas wannan mafi munin abu kunyar daya  aikata “shi da mata ke kawowa hari kamar zasu cinyesa  yau shine ya ……..
Iska ya furzar daga bakinsa ya kai hannun  ya shafa sumar kanshi yana ciza gefen lips dinsa kasa , wani tunani ne  yazo masa har lokacin fa bata sanyawa cikin komai ba , ya karasa gaban madaidaicin table din da yake ajiye mahiman abubuwansa ,   ya ɗauki daya daga cikin wayoyinsa ya soma neman daya daga cikin yaransa  Kira daya ya dauka yana furta “boss…….
katse shi yayi yana  bashi umarnin siyo  masa  abinci  tare da ruwan  zafi yana gama fadar hk ya  katse kiran ya shiga bathorrom domin tsarkake jikinsa  .

Bangaren mahaifiyar tanweer kuwa tunda aka tafi da tilon diyarta take cikin tashin hankali  taki ci taki sha taki wanka ta dawo kamar wata zautacciya mahaifin tanweer ne zaune a gefen ta rike da hannunta daya yana rarrashinta  “dan Allah zainab kiyi hakuri  kida’n sa wani abu a cikin ki dan Allah”. ya fada yana kallon hajiya zainab wacce ke zaune kamar wacce bata da rai a tattare da ita, duk tayi wani iri  kamar wacce ta jima cikin wahala ta zabge a cikin kwana  ɗaya  ganinta hakan bak’aramun da’gama Alh.Abubakar hankali yake yiba”Yanzu Zainab kina ganin abunda kike  yana da kyau kenan ?  “nasan irin zafin da kike ji nima ina jin fiyye da naki sai dai idan kika bari wani abu ya sameki baki min adalci ba ,babu diyata a kusa dani ke kuma kinki kwantar da hankalinki ,ki kwantar da hankalinki dan Allah  yanzu haka  ana kan binciken gano inda suke ita kanta  tanweer   idan ta   dawo  ta taddake a wannan yanayin  kinsan she will not feel   bad,  what  if something happened to you me kike so na fada ma ‘yarmu Tanweer?”tana jinsa duk waɗan nan zantukan amma sam taki tanka mishi.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191 192Next page

Leave a Reply

Back to top button