KUSKUREN BAYA 1 TO 48

Bai barta iya haka ba yayita luguiguita mata jiki da salonsa gbdy ya kashe mata sansar jiki dan har ta fara tsiyaya, kusan mintuna talatin suna makale da juna taji ya zareta ajikinsa yana kokarin tashi ta rikosa cikin matsananciyar sha’awarsa tana cewa “ina kuma zaka ?zanje gurin yayanki bazan barsa yayi celebrate din farincikinsa shi kadai ba.”
ta karyar da wuya tana rausayar masa da kwayar idanunta “banason ka fita ka zauna tare dani .”
“Allah my princess ?ya fad’a yana kashe mata idonsa daya ta janyosa ya zubo jikinta ta kamo hannusa ta kai daidai pent dinta “taba kaji duk nayi ….”
Sai kuma tayi shiru taki qarasawa “duk kinyi me ?
Tayi shiru tana fidda numfashi sama sama “gbdy ya fahimci tana bukatarsa dan haka ya biye mata ya hade bakinsu guri daya yana tsotsan yana cigaba da shafa pent din daya jike da ruwan shaawa .”
Bai samu damar fita koina ba yana makale daita sai washegari karfe shadaya daidai a gidan jaguwa tayiwa Ana’s har cikin bedroom dinsa ya shiga yana kiran sunansa , yana zaune a gabansa system sai dai ba aiki yake ba illa idanu kawai daya zuba wa computer ,ya dago ya kallesa ya dauke kanshi yana furzar da iska dan ya dauka tun jiya daya sheida masa zai zo yaji me ake ciki amman ya wani sharesa anas yayi murmushi ya zauna kusa dashi yana mika masa hannu domin su gaisa shima hannu ya mika masa suka gaisa .”
“Abokina ya ake ciki ne? zan so naga idanun tanwer , yanzu yaushe zaa tura gidansu? ”ya ake ciki yaushe zaa tura gidansu sai yanzu kaza min wannan tmbyr ?
“tun jiya na kiraka kama tsaya kaji me ake ciki kaki bare ma kazo kaga a wani hali nake ciki ya fada a dan zafafe yana furzar numfashi “yi hakuri abokina wallahi tun jiya naso nazo “to me ya hanaka zuwan ?
“Na kuma sirri ne “ya fada yana murmushi yana shafa sumar kanshi , gani yanzu a gabanka gbdy lokacina naka ne fada min me ake ciki ?
“Me ko ake ciki baya ga matsala wai yarinyar nan sai dana ajiye komai nawa na furta mata ina sonta zan aureta kawai naga yarinya tana kuka allah na dauka na farinciki ne a she na wulakanci ne “what ?
Anas ya furta a dan kidime “bangane wulakanci ba ?
Nan ya zayyane masa komai “to yanzu kai me kagani?
“Me kuwa nagani baya ga idan na sheidawa ammina a tura gidansu tunda daman ta fada min iyayenta sun yarda na turo ? “Kana ganin hakan da zakayi daidai ne ?ya dago ya zuba masa idanunshi yana jin faduwar gaba me tsanani ,ni a ganina tanwer tafika gasky duk macen da zata kyamaci wannan alqallar tamu itace ma…….”wani gsky ta fini?ya katse shi da sauri yana huci “daman nasan side dinta zaka bi tunda kai kake zugata , anas ya shiga girgiza masa kai yana cewa “adnan ka fahimceni idan zan kasance me zuga tanwer akanka lallai naci amanar abota kuma meye ribata?.”
Ana’s ya tsura masa ido sosai zuciyarsa na zafi dan sam bai ji dadin furucinsa ba “Ka dauki abota ta da kai wasa shi yasa kake ganin kamar zan iya cin amanarka , but ni na dauki abota ta dakai da matukar muhimmancin da bazan iya cin amanarka ba bare na zuga macen dake sonka da gaskiya ,
“kasani adnan ban’iya son mutum ba ,idan Ina son mutum son shi nike da gaskiya da amana , Amma idan har ban sanar maka gsky ba akan duk abinda kake yi hankalina ba zai taba natsuwa ni zaka dinga wulakantawa saboda ina fada maka gsky ?”noooo nooo bana cikin su dan ban daukeka matsayin bare ba uwa daya uba daya na daukeka tunda baka son gaskiya na barka yana gama fadar haka ya mike tsaye ya soma kokarin barin dakin ya dauka zai dakatar dashi amman ya fice daga dakin gabadaya bai dakatar dashi ba ,lamarinsa ya qara bashi tsoro matukar gaske shi sam ba isa a fada masa yaji ba ko yayi gbdy ma ya bar gidan dan bazai iya zama a fahimci akwai wani abu ba.”
Ruhin jaguwa yayi baki hankalinsa yayi matukar tashi bai taba tajin tashin hankali irin wannan ba yana tsananin son anas,anas rayuwarsa ne baya wasa dashi ,Tun daga kan iyayensa yan’uwansa abokansa makotansu duk sun san cewa tarayya dake tsakaninsu gaskiya ne da amana amma kalli abinda yayi masa yau , gaskiya abunda yayi masa bai kyauta ba me yasa zai ce shi yake zuga tanwer wankakkiyar zuciyarsa ta dinga bashi umarnin ya tashi ya bishi ya bashi hakuri amman dakikkiyar zuciyarsa ta hanashi tana karfafa masa gwiwar me yayi ?dan haka yayi kwanciyarsa zuciyarsa ta farfasa na rashin samun natsuwa .”
jaguwa ya shiga damuwa mai tsanani sakamakon sharesa da tanwer da anas sukayi har na tsawon sati biyu , kuma ya tabbatar da ba wani abu ne ya hanasu nemansa ba ko zuwa inda yake ba , dan yana sane da duk wani movement dinsu tanwer tana zuwa aiki cikin walwala tana komai nata cikin kwanciyar hankali ,shima Ana’s yana lafiya dan kullum sai ya bude app ya duba shi yana lafiya yana soyewarsa da matarsa shine dai suka bari cikin tashin hankali bai san yana masu só me tsanani haka ba sai daya ga sun sharesa ko kira bare texmessage ,
shawo kan Ana’s ba abu ne me wahala ba dan baya daukar abu da zafi yanzu haka ma ya huce kawai dai ya bashi iska ne .”
“amman Tanwer fa kullum zuba idanu yake yaga ta inda kiranta ko sakonta zai shigo masa amman shiru har yau da suka cika sati uku da rabuwa yayinda a bangarenta tanwer itama tana jinsa a ranta kawai ta sharesa bisa umarnin mahaifiyarta tana son ta kawo karshen taurin kansa da girmansa ne sannan ya fahimci abinda take so dashi amman dan so shi kadai ne tal acikin zuciyarta da rayuwata amman a yanzu tana son ta samu karfin gwiwar da zata juya zuciyarsa tunda ya kamu da matsanancin sonta .”
Tana zaune a office dinta tana duba wasu file taji an turo kofa ahankali an shigo ta d’ago kanta a hankali idanunta da suke rufe cikin medical glass irin nasu na likitoci suka sauka akansa take taji zuciyarta ta shiga bugawa da sauri sauri .”ajikin kofa ya jingina jikinsa ya harde duk hannayensa a faffadan qirjinsa gabadaya kayan dake sanye ajikinsa army green ne na kamfanin dior ga wani kamshi na mussaman da office din ya gauraye dashi sakamakon tsayuwarsa , tsurawa juna ido sukayi bata san tayi kewarsa ba sai yanzu data gansa a gabansa bude mata hannuwansa yayi gabadaya alamun tazo garesa madadin ta tashi ta isa garesa sai ta kasa ta dauke idanunta akanshi ta cigaba da abinda take kwalla na ciccikowa a idanunta .”
Ahankali ya qaraso inda take zaune ya janye file’s din gabanta yana dubawa a natse , bata dago ba ta cigaba da rike biron hannunta tana ciza lips dinta ya zauna a bakin table ya maye gurbin file’s ya tsura mata ido a ransa yace “yarinyar nan zata kasheni .“tanwer !.
Ya kira sunanta madadin ta amsa masa sai tace “me yasa baka zauna a can ba ? bai ce mata uffan ba ya cigaba da kallonta “ka tashi ka koma can kan kujera ka zauna hannun data daga tana nuna masa kan kujera ya riko ya sumbata ta tsura masa ido tana kallonsa qaunarsa na fixgarta yayinda kwalla ta sake cika idanunta gabanta na faduwa , ya ciro hanky yana goge mata hawayen daya soma gangaro mata “you still love me tanwer kallonsa tayi tace “wannan maganar da ne tunda ka furta bazaka iya barin sanarka saboda ni ba na cire wannan mugun son araina a yanzu zaka iya auran duk wacce kake raayin da wannan aikin amman ni surayya na yafe .”