KUSKUREN BAYA 1 TO 48

“Bakowa ba kace?ta fad’a cikin d’an d’aga murya lokacin daya ta tashi zaune tana kallonsa. Ganin zata b’ata mishi lokaci ya jawota jikinsa zatai magana ya had’e bakinsu gu d’aya.
Lumshe ido tayi ganin yanayinsa ya tabbatar mata bawata mai mahimmanci bace a rayuwarsa dan daya kusancenta tasan ba zai taba bata hadin kai a wannan lokacin ba , sai dai tambayar dake k’asan zuciyarta shine ” wacece wannan yarinyar ? tayi ma kanta tambayar zuciyarta na kwad’ayin d’aura idanunta akan ko wacece ta shigo rayuwarsa da har baya son akirata da kalmar karuwa ‘tasan akwai tarin mata bila’adadin masu kawo masa hari sai dai babu wacce tayi galaba akansa sai ita ,ita kadai yake saurara domin biyan bukatarsa lokaci zuwa lokaci amman duk da haka sai ta sake tabbatarwa kanta da ita kadai yake alqalla , wani irin kiss yake mata ,gbdy a rikice yake kamar zai cire naman jikinta ,yadda yake sa hannayensa yana matsar jikinta da sauri-sauri haka yake fitar da wani irin gurnani kamar mayun wacin zaki…………
Sai data tabbatar ya gama fita haiyacinsa babu abinda yake muradi kamar yaji yana having sex ,ta zare jikinta daga nashi ta sauko daga kan gadon ta tsaya tana maida brest d’inta cikin riga ta ɗauki jakarta ta rataya a kafada tana masa wani mayataccen kallo da kad’a masa jiki ita kanta a matukar bukatar take dashi babu abinda take muradi kamar taji jijiyarsa cikin jikinta yana juyata amman still zuciyarta ta dinga karfafa mata gwiwar sanin wani abu dangane da yarinyar da matsayinta gareshi , daman daga ita sai wani gajerin wando iya cinya da riga otanet mai budadden wuya ,bude idanunshi yayi da kyar ya tsaida su akanta batare da yayi magana ba “bazan yarda kayi having sex dani ba sai na tabbatar da wacece a wancan d’akin tana magana tana kada jiki da bombom “na killace maka kaina , kai kadai na yarda na mallakawa kaina a fadin duniyar nan ,tun daga ranar daka kusanceni naji duk duniya babu namijin da zan sake yarda dashi bayan kai , dan haka kaima baka isa kayi mu’amula da wata mace ba muddin muna tare , ta k’arasa maganar tare da tsayawa daf da kofar d’akin tana kada masa qirjinta idanunshi dake cike da matsanancin sha’awa ya dan lumshe kad’an tare da mik’ewa ya karasa ya dauki t shirt dinsa ya rataya a kafadarsa yayi mata alamar ta bashi hanya ya wuce , cike da natsuwa ta matso shi tana ƙoƙarin shigewa jikinsa ya haɗe rai ya raba gefenta zai bude kofar , kamshin dake tashi a jikinsa ya ziyarci hancinta hakan yasa tayi saurin riko hannunsa dan tasan halinsa a duk sanda yayi irin wannan shiru abinda zai biyo baya mai tsanani hatta sex din ma hakura yake dashi …..
Kin Kallonta yayi yana tunanin abinda zai mata ,zuciyarsa na matukar bugawa da karfin gaske, “adnan ta kira sunansa tana ƙoƙarin kai hannunta kan joystic dinsa “ka aure ni plz dan idan baka aureni ba akwai matsala dan bazan iya rabuwa da kai ba ko nace bazamu iya rabuwa da juna ba zamu cigaba da ….
Stop…….
Ya fada a fusace yana mai juyowa “I can’t marry you zahra coz you’re prostitute “ko ina da ra’ayin aure bazan iya auren mace irinki ba bare babu wannan tsarin a rayuwata “I can’t marry you zahra shine abinda kwakwalurwarta yake maimaitawa tana kallonsa gaba-daya yanayinsa ya sake sauyawa jijiyoyin kanshi sun fito sunyi rudu rudu “me yasa kike tunanin bazan iya rabuwa dake ba ?”ke kece bazaki iya rabuwa dani ba amman ni Adnan zan iya rabuwa dake ,idan kina tunanin bazan iya rabuwa dake ba ki daina wannan tunanin dan wallahi zan iya rabuwa dake a duk sanda naso kuma a randa na so ya k’arasa maganar yana jan dogon tsaki ya kai hannunsa ya fizgeta yayi jifa daita ta fadi bisa gwiwarta ta juyo da sauri tana kallonsa a tsorace, ya bude kofa ya fita a fusace yana bugo kofar da karfi hanyar main parlou’n d’insa ya nufa ya bude fridge d’insa ya dauki kwalban win ya dawo ya jingina bayansa da Cabinet din dake zagaye da ma’ajin win kala daban daban dake parlou’n ya ɓalle ya kafa a bakinsa yana runtse ido bai cire kwalban ba sai daya sha rabi sannan ya ajiye hannunsa na rike da kwalban tare da dafe goshinsa da hannunsa daya yana huci …….
Tunda ya bar d’akin ta mike ta tsaya bisa kafafunta tana tariyo maganganunsa da sauri ta runtse idanunta kamar zatayi kuka tace “am mad, am stupid ,am crazy why why me yasa nayi react haka ? wayarta ta ciro ta shiga neman layin Anas kira kusan uku tayi masa sannan ya d’auka a lokacin da yake tafka masha’arsa da karuwarsa a eko hotel “ya’akayi zahra ?” oga Anas kana ina plz ? na fita wani abu ne? nan ta shiga koro masa abinda ya faru tsakaninta da Jaguwa take ya fahimci akan yarinyar da suka d’auko ne numfashi ya sauke yana lumshe ido a dalilin cafkar jijiyarsa da karuwarsa tayi , numfashi ya ja ya fesar sannan yace “kina jina zahra ?tayi saurin gyada masa kai kamar tana gabansa “kiyi duk yadda zakiyi ki shawo kanshi ,nayi nisa ina cikin gari gashi ba yanzu zan dawo ba zan kirasa yanzu “okay na gode plz ka taimaka ka kirashi yanzu nasan zai hakura idan kai ne “karki damu idan ma bai hakura ba ki tafi ma haɗu gobe ..
Parlou’n ta karaso fuskarta cike da tsoro da fargaba tare da tsantsar nadama ta durkusa a gabansa “am so sorry adnan I don’t mean to hurt you anymore wayarsa ce ta soma qara ya janyo yana dubawa sunan anas ya gani dan haka ya ja tsaki yaki ɗauka kusan missed call biyar Anas yayi masa ajere amman bai daga ba yana jan tsaki ya jefar da wayar akan kujera dake kusa dashi ganin haka yasa ta qara rikicewa ta soma zubdar da hawaye tana rokonsa “wallahi nayi nadama bazan sake magana akan …
“daya fiyyewa rayuwarki ya fada yana furzar da iska “kayi hakuri i love You much “nayi but ki bar min gidana yanzu ya nuna mata hanyar fita “kar na sake ganin kafarki matsawar bani ne da kaina na nemeki ba, ya karasa maganar yana nuna qirjinsa “dan Allah ka barni bai tsaya jin abinda zata ce ba ya damki tsintsiyar hannunta “kinsan Allah ba zaki ƙara ko minti ɗaya a gidan nan ba out ya turata waje ya maida kofar ya kulle da karfi ……………..
Darling’s????????????????????????
KUSKUREN BAYA
????????????????
????????????????????????
WRITING BY
BAGUDO& MIMI’S QUEEN
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
????️08
“Ke din wacece da zaki dinga takurawa rayuwata ? “ni nake da ‘yancin yin yadda naga dama da rayuwata bake karyar dana tsinta akan titi ba …….
“hakuri take faman bashi daga wajen da take tsaye “am really sorry Adnan ba nufina na bata maka rai ba you know I love you more than anything that’s why I reaact but am sorry …
” sorry for your self
stupid ,ni nake da rayuwata kuma yadda nake so zanyi , baki da hurumin takura min ko shishigi acikin lamurana gbdy ya haukace yana fadar bakake maganganu as ending ya bar parlou’n ya koma d’akinsa ya faɗa kan makeken gadonsa ya runtse idanunshi yana juyi da tunanin yanke mu’amula da zahra har kusan karfe 9:00 yana kwance , wani juyi yayi ya janyo pillow ya manne a q’irjinsa saboda azaɓaɓɓen sha’awar dake sake bijiro masa “na kori zahra gashi bani da wacce zata meye min gurbinta, take zuciyarsa tace “,kaje ga wannan yarinyar mana ko bakayi komai daita ba zaka iya rage zafi …
“ko tayi bacci yanzu” ? ya tambayi kanshi yana daga jajayen idawanwansa da suka canza tsabar bala’in da sha’awa ya saukesu akan agogon dake manne a bangon d’akin ya ga goma saura tsaki yaja yace “yarinyar nan bata ci abinci ba …. ..