KUSKUREN BAYA

KUSKUREN BAYA 1 TO 48

Tana ganin shigar sa  ta mike ta  zube saman gado tana sauke ajiyar zuciya , wanka tsarki ya fara yi sannan ya haɗa ruwan dumi ya zuba turaruka  wanka kala kala masu sanyi kamshi dan kawar da kamshin turaren zahra a jikinsa sannan ya shiga cikin ruwan ,jin  dumin ruwan ya ɗan sanya shi jin natsuwa a cikin zuciyarsa  , a hankali zuciyarsa ke masa faɗa “me yasa adnan ka biyewa yarinyar nan  kai daya kamata ka mata mugun duka har sai ta fita haiyacinta shine ka bige da biye mata? girgiza kànshi yayi a filli yace “duk sharrin wannan dan iskan ne amman zan san abun yi dan dole na yakice zahra daga rayuwata domin samun kwanciyar hankali.”

Kusan minti talatin ya ɗauka a bawon wanka  yana cuta jikinsa sannan ya fito yana taku da kyar kugunsa d’aure da towel  yayinda hannunsa ke rike da wani karamin white towel yana goge sansar  jikinsa ,cike da karuwanci  tabi jikinsa da wani mayataccen kallo sannan ta tsurawa  kan  nipple’s dinsa  ido  ita tana son su suna  matukar mata  kyau da  ɗaukar hankalinta, lumshe idanunta tayi a daidai lokacin da ya juya mata baya ya ci-gaba da goge jikinsa  muryarsa a sanyaye yace “kwanciyar me kike yi ya kamata  ki tashi ki shirya ki wuce “?
“Anan zan kwana ta bashi amsa tana gyara kwancinyarta  a fusace ya juyo yana mata wani irin kallo   “ki tashi ki kama gabanki ya fada yana sake juya mata baya  ya ɗauki body lotion yana shafawa jikinsa bayan ya gama ya dauki kwalban   turare ya shiga fesawa jikinsa  da bayan kunneshi ,ita kuwa murmushi tayi tace “haba adnan wai me yasa kake min haka  ?”me yasa kake son guje min?
” kaki ka tsaya mu fahimci juna  kullum da zarar mun gama sex ka dinga Allah Allah na barka  , nifa  har ga Allah nake sonka kuma da aure ” ta karasa maganar kamar zata yi kuka “

Shiru yayi mata  yaki cewa komai ya cigaba da abinda yake ta sauko daga kan gadon ta tsaya a bayansa har lokacin babu komai sanye  ajikinta tana kokarin haɗe jikinta da nashi
  ta kai hannunta jikinsa tana kokarin kifesu a qirjinshi dan murza kan nipple’s dinsa yayi saurin juyowa tare da tsareta da kyawawan idanunshi yana mata gargadin abinda take son aikatawa bata damu da irin kallon da yake mata ba ta kai yatsanta kan nipple’s dinsa zata soma zagayewa taji  ya  ɗauketa da wasu maruka guda biyu ajere tasa tasa  ..
Saurin dafe kuncinta tayi  tana  fidda numfashi da kyar gabad’aya marin ya dimautata ya  gigiceta da kyar ta samu ta sauke numfashi da karfin gaske idanunta na kanshi  “minti biyu kawai na baki ki tattara abinda kika san naki ne a dakin nan  ki bar min gida kar na sake ganin kafafunki  ya  karasa  maganar a fusace sannan ya soma daga zara zaran yatsun kafafunsa ya isa gaban wordrobe dinsa ya bude  ciro wasu kananan  kaya bakake wando masu taushi da kyau    ya soma shirya kanshi.

jikinta a sanyaye ta dauki rigarta ta saka tana kallonsa har ya gama shirinsa tsaf   bandir din yan dubu dubu guda biyar taga  ya dauko ya watsa mata “kije dan Allah ki bar rayuwata bana son damuwa idan ina bukatarki zan nemeki da kaina “naji zan tafi amman dan Allah ka dinga  ɗaukar   kirana ..”
  “Bazan miki alkawari ba saboda ina da abubuwan yi idan bukatar ɗauka yayi zanyi  “bata ce masa uffan ba ta dauki jakarta batare da ta dauki kudin ba  a dan zafafe yace “kudin fa”?
Ta juyo kamar zatayi kuka  “bana bukatar su dan nafi bukatarka dasu …”tana gama fadar haka ta sake juyowa idanunta cike da ruwan hawaye, ta bude kofar d’akin zata fita  hannunsa ya kai ya shako wuyanta ya dawo daita cikin  bala’in da tashin hankali ya amshi jakar hannunta ya kwashe dukan kudin ya zuba mata  cikin jakarta , tayi shiru kawai tana kallonsa kamar ta daura hannunta bisa kanta ta fashe da kuka , yanayinta ya bashi tausayi  sosai kamar ya lalla’bata su rabu lafiya  sai kuma yaga hakan bai dace ba kamar wata dama zai sake bata..”

Muryarta a raunane tace  “meye laifina adnan da kake wulakantani  ? “shin laifi ne dan zuciyata ta soka ?  ta k’arasa maganar wasu zafafan hawaye na zubowa a saman face d’inta, girgiza  mata kai yayi yana furzar da iska sannan ya motsa lip’s d’insa a hankali  “laifinki daya  zahra da kike takurawa rayuwata alhalin kinsan ni din mutun ne da bana son damuwa ”  sannan baki da wani sauran mutunci da darajan da zan soki zahra ,gaskiya ɗaya ce wallahi zahra bana sonki koda kuwa  akwai budget din soyayya arayuwata bare babu  mafi mahimmanci abu arayuwata shine  ahlina  “
ba iya soyayya kawai zata iya da zuciyar jaguwa ba Bare lalacewata bata kai na amincewa auren mace irinki ba ,”zahra da ƙaruwar gida da karuwar waje akwai bambamci idan aure kike bukata me zai hana ki koma gaban iyayenki ki tuba Allah zai duba lamarinki ya baki wanda yafini wanda zai soki da d’aukacin rayuwarsa  amman batu na soyayya ko aure tsakanin zahra da adnan babu…..”
“To mu’amular fa ?”idan bazaka aureni ba ka barni na rayuwa da kai shi kadai zai sanyaya zuciyata sannan zai sa na  dangwama cikin farinciki “shima bazan yi alkawari ba dan ita kanta zinar ina son na daina shiyasa kika ga ina gujewa haduwata dake ,ta durkushe a gabansa “karka min haka adnan karka juya min baya ka  taimakeni ka taimaki rayuwata wallahi bazan iya rayuwa babu kake “enough Zahra ya fada a tsawace “Haba me kike son nace miki kinga tashi tashi dan Allah yadda taga ya soma birkicewa yasa ta tashi da sauri tana fuskantar shi ido cikin ido yake kallonta”Ni ne na samo having sex dake ? “Ko ni ne na baki ticket din fitowa yawon duniya ?”ko ni nace dole sai kin soni ? yayi mata duka a lokaci tayi shiru hawaye na gangaro mata “kin yi shiru ki bude baki ki bani amsa yayi maganar yana zaro mata ido tayi saurin girgiza masa kai”okay tunda kinsan  bani bane me yasa zaki ce kar na miki haka kar na juya miki baya ?”daga yau Karki sake tunkarata da batun soyayya bare wani aure okay ?”oya out idan kika sake tunkarata sai ballaki idiot Kawai ..

Tana gama jin abinda ya faɗa  ta juya da sauri ta fito daga d’akin tana goge hawayen idanunta a bakin kofar suka kusan ci karo da Anas ,da sauri ta wuce shi ya biyo bayanta yana  kiranta “zahra! zahra !! amman ina  taki tsayawa ta wuce  tana kuka  yayi saurin biyota ya sha  gabanta “plz Ki tsaya ki saurareni menene? ” me yayi miki kike kuka plz tell me ko akwai abinda zan iya yi ” muryata cike da kuka tace  “tabbas nayi kuskuren  afkawa cikin soyayyar adnan “
“Wani irin mutun ne shi    nayi iyakar kokarina akan soyayyarsa amman sam yaki fahimtata na rasa yadda zanyi adnan ya fahimci irin matsanancin soyayyar da nake masa gabad’aya zuciyata ta kasa hakura dashi ka faɗa min me ya kamata nayi  ya aure ni ? duk Sanda zamu kasance tare  sai ɓacin rai ya biyo baya” why !why!! ? Ka faɗa min abinda ya kamata nayi ?”Ni kaina   babu wannan tsarin arayuwata ban shiryawa aure a yanzu ba amma  na rasa dalilin da yasa  na nacewa mutumin da bai ɗauki kowa da mahimmci ba ? gabadaya ta fita haiyacinta sai maganganu take faɗa masu taba zuciya “kiyi hakuri muje muyi magana aciki “babu inda zani dan nasan kona koma wani sabon bakinciki zai kunsa min , kawai ka barni na tafi abuna  ajiyar zuciya ya sauke tare da matsawa gefe ya bata hanya dan ta wuce kamar yadda ta bukata dan shima yasan ko ya maidaita sabon bala’i za’a yi a hankali ya juyo ya nufa cikin gidan
Yana ƙoƙarin tura kofar dakin jaguwa ya  fito yana ciccin magani tamkar wani jinin saurata.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191 192Next page

Leave a Reply

Back to top button