KUSKUREN BAYA

KUSKUREN BAYA 1 TO 48

da sauri ta bud’e idanunta tsareta yayi da sexy eye’s dinsa masu firgitarwa Hakan yasa ta kawar da idanunta gefe hawaye na tsiyayowa dan ita gsky gida take son zuwa hawaye na zubo mata tace “ka barni na samu Wanda zai Kai ni gida ta fad’a tana shesheka “zaki tafi ki barni tan ?ta gyada masa alamun “eh ” bakya son ki cigaba da zama dani ?ya fad’a yana matseta gam  ajikinsa fuskarsa a tsakankanin qirjinta “eh ta bashi amsa atakaice dan bata ga amfanin zama dashi ba batasan kowaye shi ba batasan a matsayin da zata ajiyesa ba me taimakonta ko dan fashin daya d’aukota  dan zuwa yanzu zuciyarta ta fara wasiwasi  akanshi ,ya Kai bakinsa cikin kunnenta Inda taji wani zirrrrrrrrr a gbdy ilahirin jikinta “Kinga ni Kuma Ina son mu kasance tare duk da bana sonki yayi maganar a lokacin daya d’auke bakinsa  a cikin kunnenta  ya cusa a tsakiyar kirijinta “Nima yanzu  bana sonka  shiyasa ma zanbi wacan mutumin, Dan Allah ka sakar min jiki na bisa ya maidani ga iyayena da maso…..”
Tun kafin ta k’arasa ya hade bakinsu guri d’aya ya fara mata wani irin tsotsa  sai daya tsotsa bakinta sosai sannan ya cire bakinsa ya riko hannunta bai tsaya a koina ba sai a reception  ma’aikatan gurin na ganinsa suka hau rawar jikin ya tambayesu dakin dake available  suka masa bayani keyn  vip  ya amsa   “ka sakeni bazan zauna ba ta fada tana fashewa da kuka Bai tsaya koina ba sai d’akin daya kama.
ya Bude d’akin ya shigar daita sannan ya kulle kofar ya tsura mata Ido  yana mamaki maganarta  ” tanweer baby ya fad’a yana kafeta da Idanunsa “bana son   kukan mace  a rayuwata  yana touching dina  sosai  bare naki “ina ruwanka da kukana  ka barni nayi kukana tunda bazaka maidani ba ? “ni gara ma ka maidani gurin yan fashin Nan idan kasheni zasuyi su kasheni Amman na gaji na gaji Ina son ganin iyayena  idanunta ya rufe sai fad’ar  maganganu take bata San sanda ya k’araso ya tsugunna gabanta ya Kai hannunsa kan lips dinta ya buge  da sauri ta Kai hannunta duka  ta rike bakinta hawaye na zubo mata ” Ashe dai da gaske baki mutunci ai kuwa zanyi maganinki ya fad’a yana mikewa tsaye ya soma tafiya Yana “cewa daman sanadin rashin kunya kika fada hannun yan fashi idan kika cigaba bazan maidake gidanku ba sai dai na Mikaki garesu  suyi yadda zasuyi dake tunda daman kinfi bukatar haka  Kinga kema sai kiyi join dinsu  ya   fita ya kulle kofar wani irin ihu tasa ta taso da gudu  ta shiga buga  kofar da karfi “dan Allah karka maidani gurinsu wallahi wasa nake yi bazan sake rashin kunyar ba ka taimakeni ka  budeni “sautin muryarsa taji  a sikwane “dama kin shiga hankalinki dan ko kwana zakiyi kina ihu anan babu Wanda zai taimaka miki dauka ma za’a yi ko  tayi miki karo  ne  giya ko wancan abun tsit tayi tare hadeye kukanta ta zauna agurin tana nazarin maganarsa shi kuwa ya kama gabansa yana huci .”

Cike da tashin hankali jaguwa yake daga kafafunsa kacibis da anas   sukayi wanda yaga lokacin da suka shiga cikin riception da tanweer ya lura kamar ba Lafiya ba Hakan ma yasa ya biyo sahunsu cikin rudewa ya shiga tambayarsa domin yana son sani abinda ke faruwa jaguwa bai wani tsaya yi masa bayani ba ya cigaba da tafiya cikin izza Shima binsa yayi da gaggawa har suka fito a wani bangare dabam Shiru yayi na wani lokaci hannunwansa duka rungume a qirjinsa kallo d’aya zaka masa kasan yana cikin damuwa mai tsanani tsaki yaja a karo na sau babu adadi shu kuwa alqali sai safa da marwa yake a bayan shuke shuken dake zagaye da  haraban gurin na rashin ganin tanweer  a tunaninsa babu me ganinsa  yayinda hankalinsa ke matukar tashe  hannunwansa goye a bayansa yana furzar da iska”kenan ya tabbata dai da had’in bakinta yan fashi suka ɗauketa ta bar iyayenta da masoyinta cikin tsananin damuwa. tabbas ma haka ne babu tantama Kai duniya Ina zaki damu ya fad’a cikin zuciyarsa ? “ya  sauke hannunwansa dake goye ya Ciro wayarsa yana sake neman layin ib still the same thing wannan karon ma a kashe ,nan ya shiga neman layin wasu abokan aikinsa da bai yi tunanin nemansu ba sai yanzu wani abun mamaki Suma babu dauka , Nan fa hankalinsa ya sake tashi ya fara kokarin barin gurin domin tsira da rayuwarsa dan a yadda yake ji ajikinsa yana kewaye cikin matsala ne .

A hankali anas  ya matso kusa jaguwa ya dafa kafadarsa “wai lafiyarka Dan Allah ka fada min meke faruwa ne duk kayi wani iri haka ?””gbdy fa yanayinka ya canza ka fada min idan akwai damuwa ne mu San abun yi tsaki yaja sannan yace”Kalli can kagani ,anas ya Kalli Inda ya nuna masa inuwar mutun yagani cikin hasken da bai gama haskake gurin ba “wannan mutumin maaikaci ne Kuma tresing dinmu yake tun a traffic din onipan yake biye damu Yana waya na dauka lamarin gabansa yake a she mu yake bi, anas ya zaro Idanu waje “Kai Dan Allah ya fad’a yana riko hannun jaguwa zo mu bar gurin nan dan da gani maakacin sirri ne “impossible wallahi ya fad’a cikin qaraji har alqali na jiyo sautinsa ya tsaya cak qirjinsa na bugawa da shiga damuwa “har ni za’a dinga bi bazai yiwu ba dole nasan yadda zanyi dashi ya karasa maganar yana fizge hannunsa cikin na anas , wayarsa ya Ciro ya shiga neman layin yaronsa har zufa yake dan balai cikin second biyar eku ya d’auka yana cewa ” hello boss “eku kuna Ina ?”muna bangaren baya ta gurin shigowa Rita Lori”yauwa  kasa Ido gurin  kanana biyoyi nan dake kallon gidan rawa zakuga wani mutun sanye da kaya army green ku daukeshi ku Adana min shi  ya fad’a yana kokarin katse Kiran eku yace “an gama boss .
juyawa yayi ya nufi cikin hotel Inda tanweer take , banda ajiyar zuciya babu abinda yake aikin saukewa.
cikin sa’a  su eku sukayi gaba da alqali  alokacin da yake kokarin shiga motarsa suka toshe masa baki da wani farin kyalle sai lokacin anas ya samu kwanciyar hankali Jaguwa  na shiga d’akin ya maida kofar ya kulle ya  cire rigarsa ya karasa ya zauna a kusa daita ya fixgota ta fado jikinsa tare da cire mata mayafin datayi rolling din kanta sannan yace”tsarki tsiwa da rashin kunya ki cigaba kiga yadda zanyi dake yanzu ….”

Mmn sudais????????????????????????
KUSKUREN BAYA
     ????????????????
????????????????????????

PAID BOOK

 WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
          

WATTPAD @HAUESH

bismillahirrahmanirrahim

Wannan  littafin na kudi ne  mai bukata karanta shi  ya tura 500 ta wannan  account number din  1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686
alert  domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za’ayi  sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu  a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.

????️13

…noke   kanta  tayi  cikin qirjinsa  sannan  ta  fara   magana  cikin shagwa’bata   wacce  take  qara  burgeshi  ,cikin  in .. Ina .. tace  ni ..ni  babu  ruwana  da  Kai   ka sakar min  jikina   bana so  ”  yadda  ta sarrafa   harshenta   yasa  shi  qara rikicewa.  matseta   yayi  tsam  ajikinsa yana fidda  numfashi da kyar   “idan  naki fa  ?” aikuwa  zan  fad’awa  Ib   idan  na  koma  gida “da  sauranki  yarinya dan  kuwa  kina  fad’a  masa  abinda  ya   faru   take  zaki  raba zuciyarsa  da  soyayarki  intakaice miki sai  dai  wata  bake  ba “. ya k’arasa  maganar  yana  kissing din  saman qirjinta  dake cike  bam  da  dukiyar fulanin  sannan ya kalleta   da  sexy eye’s  dinsa  ,
itama  shi  din  take  kallo  cike da tsananin fad’uwar   gaba “duk yanayin  da  zan kasance Ib  bazai   kyamaceni  ba bazai daina sona  ba  saboda   girman son  da yake  min  “wani  kallo yayi mata mai  yamutsa  kayan ciki   muryarsa  a kasalance yace “okay tunda  zai  iya  zama  dake a kowani  yanayi  bari  nayi son  raina  dake  ” .
nan  take  ya  juyata ya kwantar  daita  sannan  ya  fara  kiciniyar  rabata da  doguwar   rigar  jikinta ganin  da  gaske  yake  km  yanayinsa  ya  nuna mata  zai  iya  aikata  komai  daita    yasa ta fara  kukan shagwa’ba  tana  bashi   hakuri “dan  Allah  Ad karka min  komai  kaga ni yarinyar ce qarama  please   na tuba  bazan  sake  ba  ”  duk yadda take rokonsa bai   saurarata  mata ba sai daya  rabata  da kayan  jikinta  sannan ya  canza  fitilar    d’akin  zuwa mara haske   kmr  wani  mayunwanci   zaki yay mata  runfa    yana   kallon  fuskarta idanunshi  tuni sun canza launi  zuwa Kore  yana shafa fuskarta cike da  shauki  ,ganin  yananyinsa  yasa ta juya  masa  baya  da sauri cikin  yanayina  na  bukatuwa  ya Kai  hannunsa  tsakiyar bayanta  yana shafawa  yana   mata tafiyar tsutsa wani  irin yanayi ta tsinci kanta ciki da  bata  ta’ba ji ba  .”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191 192Next page

Leave a Reply

Back to top button