KUSKUREN BAYA

KUSKUREN BAYA 1 TO 48

sky ya ajiye jakar  kudin a gaban jaguwa yana cewa  “boss ga kudin operation din “. operation ? ta furta a kasan ranta zuciyarta  na tsananta bugu kamar zai fasa  qirjinta ya fito waje , tayita  tunanin abinda  manufar operation yake nufi  acikin ranta .
a natse Jaguwa ya d’ago idanunshi  yana ciza lips dinsa na kasa  sai daya d’auki minti biyar sannan ya gyada Kai , yay musu alamun su wuce suka soma k’okarin juyawa  tana ganin haka tayi baya  da sauri ta  la’be dan karsu ganta , gbdy kwakwaluwarta
ta gama tabbatar mata da manufar operation fashi ne “.barin wannan bishiyar tayi ta dawo kusa dasu sosai ta sake makalewa a wata bishiyar ta kasa kunne daga Inda take  boye take jiyo duk abinda suke  cewa  “mun gama da operation din  yau  yanzu dai  a  kasa  kudin   gida  uku nasan inamdi na  nan zuwa  komai dare ya amshi  kasonsa dan bashi da hakuri kmr alhj Tahir  yake “kamar alhj Tahir ta maimaita sunan ?tunanin Inda tasan sunan take gbdy ta kasa tuno Inda ta ta’ba Jin sunan amman tabbas kwakwaluwarta na hasko mata tasan sunan Kuma  na kusa da jikinta ne “.
ko gama rufe baki   jaguwa bai yi  ba sai ga inamdi da eku remo , inamdi ya mikawa jaguwa  da abokansa hannu suka gaisa shi Kuma eku ya juya ya kama gabansa .
guri jaguwa ya nuna masa da hannunsa , ya zauna yana cewa “sannuku Kun sha da kyar lokacin dana ga police sun harbi d’aya daga cikinku naji tsoro matuka, hankalina yayi matukar tashi “sa’anar  armrobber’s   akwai dadi akwai saida rai  ,bancin kwarewa irin naka da yanzu kuna hannun police.
“inna lilli wa inna lillahi rajiun” tanweer ta shiga furtawa  tana maimaiwa tasa hannunta duka ta rufe  bakinta dan   kar sautin kukanta ya fito “ya dai  tabbata su din ‘barayi ne ……..?  ” wannan shine dalilin da yasa ya fad’a mata  da tasan shi ko waye shi  da bata kamu da soyayyarsa ba ?wayyohhhly Allah nah ! “wayyohhhly Allah   Adnan me yasa? ” me yasa ka zabi wannan sa’anar ?  jikinta banda rawa babu abinda yake  tana kallo  aka kasafta kudin aka bawa inamdi  nasa kason ya ciro  wata karamar jaka a aljihunsa  ya shiga  d’aukar bandir   din daloli yana  zubawa cikin  jakar  har ya gama ya mike  ya sake mimika musu hannu sukayi sallama ya  wuce cikin sauri .”

A hankali ta dinga d’aga ka’fafunta tana takowa  zuwa Inda suke zaune , jaguwa ne  ya d’ago   idanunshi suka  sauka akanta,  cikin  tsananin tashin hankali da damuwa mara misaltuwa  yake kallonta   ,bakinta na rawa ta soma magana cikin firgici  “daman ‘yan  fashi ne ku  ?”.ta fad’a tana kallonsu d’aya byn d’aya .a rud’e abokan jaguwa suka  had’a baki gurin cewa” no  mu ba ‘yan fashi bane armrobber’s ne” jaguwa ya mike a natse cike da bakinciki taji sirrinsu  yayinda gbdy  abokansa  suka rud’e  da  ganinta har suka  kasa bambamce tsakanin abinda tace da amsar da suka bata , fuskarsa a murtuke  tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa ya  kallesu d’aya bayan d’aya  kana ya soma mgn  “babu bambamci  da abinda kuka ce  da wanda tace  duk abu d’aya ne  mu din barayi ne wato armrobber’s  ….. “.
ta zaro idanuwanta duka waje da sauri  qirjinta na dokawa da karfin gaske  ,yayinda  numfashinta ke fita da sauri sauri.  ya gyada mata Kai alamun  “eh”.wani abu  mai duhu  taga ya gilma cikin idanunta, zuciyarta ce ta tsaya cak  ta daina
aiki na wani lokaci kafin daga baya ta dawo tana bugawa fiyye da kaida , ta rike kanta dake sara  mata kamar zai ra’be  gida biyu ,a hankali ta soma  ganin jiri  tayi  kasa tana dafe da kanta  tana daf da zubewa   kasa yay saurin  tarota zuwa  jikinsa  kwayar idanunshi na kanta , kallon yadda jikinta ya saki  yake adalilin  numfashinta daya  tsaya ya daina aiki take  ya fahimci suma tayi  , bai tsaya jiran komai ba ya mike daita rungume  ajikinsa yana kallon face dinta , Kai tsaye d’akinsa ya nufa daita ya kwantar daita yana k’okarin kulle  kofar  abokansa suka turo suka  shigo d’akin  suka yo kanta  suna tambayarsa  , wani  kallo yay musu gbdy suka ja  baya  tare da barin d’akin  .”

ya zuba  mata tsumammun idanunshi yana  fesar  da  iska mai zafi daga bakinsa,  zuwa yay  ya  kulle kofar ya dawo ya cire rigarsa ya ajiye akan kujerar kushin din  dake d’akin  ya saura daga shi sai farar singlet da dogon  wando  ya shiga  bayi ya fito hannunsa rike da k’aramin  roba dake d’auke da ruwa ya k’araso gabanta ya dibo ruwa  a hannunsa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta  bata motsa ba, dan haka ya ajiye roban  hannunsa ya cire mata kayan jikinta   da niyyar shafa mata ruwan ajiki sai dai  surar jikinta ya d’auki  hankalinsa  shiru  yayi   tare da  tsura mata  tsumammun  idanunshi   ,ya runtse idanuwanshi  da  sauri ganin tsayayyun brest dinta gasu tantsan tantsan dasu gwani burgewa  wani abu daya tsaya masa amakoshi  ya hadiye sannan  ya bude idanunshi fess akanta , ahankali ya dinga bin sansar  jikinta yana shafa mata ruwa sai dai har lokacin babu alamun zata dawo haiyacinta ya rasa me zai mata  numfashinta ya dawo  gashi yasan gari  yanzu  koina  cike yake da  jami’an  tsaro  banci haka  daya ɗauketa zuwa asibiti.
 ajiyar  zuciya ya sauke ya sake ware   idanunshi  sosai  akanta  yana jin wani yanayi ajikinsa gbdy tsigar jikinsa ya mike yrrrrrr … ,  kallonta
ya sake yi a Karo na biyu ya Kai hannunsa ya shafi gefen fuskarta yana  lumshe sexy eye’s dinsa sannan  ya sauke wani zazzafan numfashi .
a natse ya d’aura hannunsa  d’aya akan Brest dinta nan take   jikinsa ya kama kyarma kamar wanda aka jonasa da wutar lantarki  “, wayyohhhly Allah Ina ma zan iya dana aureki  kmr yadda  kika bukuta  ,” wani irin  magana  kake yi haka  Adnan ?.yarinyar da jin sana’arka kad’ai   ya sumar daita
Ina  ga kace zaka aureta da wannan sana’ar  ?”ai a halin yanzu babu abinda zatai da  Kai  hatta son da take nuna maka zai Kau  acikin zuciyarta , mafi alkhairinsa  ma ka mayar daita gaban iyayenta  komai zai faru daita ya faru daita tana gabansu ko bama haka kaima baka da lokacin soyayya ko wani aure  “zaka maidaita wancan azalumin ya Ida nufinsa akanta kenan  ? zuciyarsa ta  jeho masa wannan tambayar ,shiru yay kawai yana cigaba da kallonta  tare da rashin sanin  madafar dafawa  .”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191 192Next page

Leave a Reply

Back to top button