KUSKUREN BAYA 1 TO 48

Tanweer na kwance tana bacci taji kamar an tsinkareta zumbur ta mike zaune ta bud’e idanunta wani irin abu taji yana mata yawo a gabad’aya ilahirin jikinta tsigar jikinta suka dinga mikewa kasanta ya dinga cuking dinta, ta kunna wutan d’akin tare da kallon bango karfe d’aya daidai ta koma ta kwanta sanyi ac na ratsata, idanun ta lumshe ta takure jikinta guri d’aya wani irin matsanacin sha’awa ce ta dinga bijiro mata tana bin lungu da Sako na jikinta tay mika tana matsi ka’fafunta. Byn mintuna ashirin ta sauko daga kan bed ta shiga bayi ta watsa ruwa ta fito ta canza kaya zuwa na bacci kasa koma wa tayi ta kwanta ta mike ta shiga zariya ta shafa gabanta sha’awar sai sake bijiro mata take tana Jin idan baa kusanceta ba zata iya mutuwa fitowa tai ta nufi kofar d’akin jaguwa tana k’arasawa ta Murda handle din kofar taci sa’a kofar a Bude take .
A hankali ta bud’e d’akin duhu ta kunna wutar d’akin bata gansa a falon ba kawai ta nufi bedroom dinsa, Shima duhu sai kamshi dadd’adan turarensa ke tashi , hannu tasa ta kunna wutar d’akin kwance ta gansa akan makeken gadonsa Kiran itly yana sharar bacci hankalinsa kwance daga shi sai plan pant makale da cinyarsa binsa tayi da wani mayataccen kallo yayinda muguwar shawa ta sake tsargamata ta tsurawa joystick dinsa dake mike Ido, ganin joystick dinsa yasa ta qara fita haiyacinta ta nemi natsuwarta ta rasa ji take muddin Bai kusanceta ba zuciyarta zata buga.
a hankali ta soma cire rigar baccin jikinta tai wurgi dashi ta saura Babu koma ajikinta ta kwanta a faffadan qirjinsa ta had’e bakinsu guri d’aya ta fara tsotsa yayinda hannunta ke kan joystick dinsa tana murzawa .
a matukar gigice ya farka daga bacci yana dubanta sannan yayi k’okarin janye jikinsa yana watsa mata wani kallo “meye haka kina hauka ne ko kin fara shaye shaye ne? “ko d’aya ban fara shan komai ba taimaka min zaka yi dan Allah “,da me zan taimaka miki? “kayi having sex dani babu abinda nake muradi a halin yanzu kamar ka kusanceni , joystick dinka kawai nake bukatar naji ajikina ta fad’a tana zubewa ajikinsa ..”
????????????????????????
KUSKUREN BAYA
????????????????
????????????????????????
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686
alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za’ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
????️15
……Zaro idanuwanshi yayi yana kallonta cike da mamakinta ,a matukar bukace ta Kai fuskarta tsakiyar qirjinsa tana sauke wahalalle numfashi tana shinshina kwantaccen sumar dake kwance agirjinsa ,wani irin yanayi ya tsinci kanshi ciki mai wuyar misaltuwa, ya lumshe kyawawan idanuwanshi qirjinsa na bugawa da mugun karfi tamkar ana buga masa guduma , shigewa jikinsa ta sake yi wannan karon fuskarta kwance da tashin hankali ta dinga ta’bo wasu wurare a sansar jikinsa wanda ke sake kunno masa wutar shaawarsa , take jikinsa ya kama rawa qwaqwaluwarsa so take ta tsaya ta daina aiki sai dai yay jarumtar hana hakan faruwa .
ita Kuwa Jin yayi shiru yasa ta sake shige masa sosai ta soma k’okarin rabashi da pant din jikinsa .”
wata irin razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa jikinta ya kama rawa take hankalinta ya tashi, ta kamkamesa tana cewa “please Adnan ka taimakeni wallahi Ina cikin wani hali idan baka kusanceni ba zan iya mutuwa ta k’arasa maganar zuciyarta na rawa take Kuma sai hawaye sharrrr ….. ya soma silalowa akan quncinta wata mummunar fad’uwar gaba ta ziyarcesa tsoro da fargaba suka mamayesa baya raba d’ayan biyu akwai abinda ke tattare daita mai muni “gbdy tausayinta ya kama shi dan gbdy yanayinta ya sauya ta dawo tamkar ba ita ba , kimanin minti ashirin ta d’auka tana makale dashi taki barin jikinsa, gbdy ma bata da alamun zata barshi burinta kawai ya kusanceta dan sai kuka take masa tana rokonsa Jikinsa na kyarma ya Kai hannunwansa duka ya kamo fuskarta ya had’e da nashi yana busa mata numfashinsa da iskar bakinsa muryarsa a tsarke ya soma mgn “tanweer ! “shiru tayi taki amsa masa tana shakar numfashinsa dake sake dagula mata lissafi ” meke faruwa dake ? ya tambayeta wannan karon kanta ta samu damar girgiza masa ,” dan Allah ki dawo natsuwarki bazan iya abinda kike bukata atare dani ba”.shiru tayi tana kallon cikin kwayar idanunshi batare da tace masa komai ba dan zuwa wannan lokacin bazata iya magana ba burinta kawai ta jishi acikin jikinta yana having sex daita shima har lokacin idanunshi na cikin nata yana son ya karanci gaskiyar halin da take ciki, iskanci ne ko kuwa wani al’amari ne dabam ?”.
“da kyar ya sake fixgo magana “me yasa muna zaune lafiya zaki zo mana da wannan al’mari mai girma ?” me yasa kike son tayar mana da hankali? “Idan kina son na maidake gidanku ne wallahi zan mayar dake ba sai kin d’aga min hankali ba ya numfasa kana ya cigaba da mgn ” banason ki cutu ne yasa kikaga na cigaba da rikeki agurina , banason wancan azalumin mutumin ya cutar dake duk da bana sonki bazan so na ganki cikin tsananin damuwa ba .”ta d’ago idanunta da suka canza kala tare
da zubar da ruwan hawaye tace “Adnan ni ba dan Ka mayar dani gida bane ni dai kawai na jika ajikina ka kusanceni dan Allah , wallahi Ina tabbatar maka muddin baka kusanceni a yanzu ba zan mutu , zan mutu na bar maka duniya …….
” kiyi aiki da tunaninki mana ki fahimci illar abinda kike son na aikata dake har yau bud’e Idanuna da muguwar zuciyata bata ta’ba kusantar macen da bata ta’ba sanin nmj ba , duk matan dana kusanta daman can a lalace na gansu ke kuwa fa ?” tanweer bakin san maza ba Kuma bazan zamo mutun na farko da zai keta miki haddi ba .”
cikin mugun firgici ta mike tsaye tamkar mahaukaciya duk gashin kanta ya hargitse ta soma dube dube acikin d’akin a hankali idanunta suka Kai kan dress mirror dinsa ,karamar bindigarsa ta gani ajiye a natse ya bi Inda take kallo nan take ya fahimci abinda take son aiakatawa dan haka da sauri ya soma k’okarin durowa daga kan bed sai dai kafin ya sauko har ta Isa ta d’auki bindigar ta saita gefen brain dinta dashi tana haki kamar wacce tayi gudun ceton rai “kana qara taku d’aya zan harbe kaina”.Jin abinda tace yasa ya kame guri d’aya ya kasa kwakwaran motsi, ya tsura mata Ido yana neman yadda zai amshi bindigar a hannunta dan ba shi da tabbatacin babu harsashi aciki .ita Kuwa tanweer wani dishi dishi take gani acikin idanunta , yayinda a hankali take Jin kanta na juyawa bud’e idanunta tayi da kyau tana kallonsa tare da cije lip’s dinta da karfi “kaga malam zaka min abinda na bukata ko kuwa na aika kaina lahira cikin sauki dan nasan muddin baka yi abinda nace ba mutuwa zanyi cikin wahala ?.bai ce mata Komai ba illa kallonta da ya cigaba da yi qirjinsa da zuciyarsa na tafarfasa, jikinsa babu kuzari ya sauko daga kan bed zuciyarsa na cigaba da tafarfasa har ya kusan Kaiwa kofar fita ta biyosa da sauri ta sha gabansa tana sauke numfashi “Ina zaka tafi ka barni ?” wallahi da gaske nake zan kashe kaina .”