KUSKUREN BAYA

KUSKUREN BAYA 1 TO 48

rarrashinta yake son yi amman yasan halinta ba lallai ta bashi had’in Kai ba zata iya butsare masa  “tanweer ! ya kira sunanta muryarsa a sanyaye tana jinsa taki amsawa ta cigaba da kukanta “tanweer !” ya sake kiranta cike da rauni Yana shafa sumar kanta zuwa  gadon bayanta ” Kince jikinki na ciwo ? ta gyada masa Kai  kawai ” ki d’aure please  ki shiga ruwan zafi zaki daina jin ciwon  kinji “tayi  masa  banza tamkar ba da ita yake ba bare   ta  nuna  alamun zata yi abinda ya bukata ,a hankali  ta soma k’okarin kwace kanta daga jikinsa  har ta  zare  ta tsura masa idanunta fuskarta babu annuri   a kallon da take masa  taga goshinsa ya dan kubura ta Kai  hannunta ta shafa gurin  batare da tace masa  Komai ba duk da tmbyrsa bakinta yake son yi  amman ta kasa sarrafa harshenta , hannunta ya kamo cikin nashi ya matse gam   “ki  shiga ruwan zafi  zan gasa miki jiki ta yadda zaki daina jin ciwon komai ajikinki” girgiza  masa kai tayi  sannan ta motsa labbanta ” ka fita  kawai  zanyi da kaina ba sai ka tsaya ba dan bazan iya tubewa agaban wani katon banza ba  ta  fad’a  Kai tsaye taja ka’fafunta  ta  jingina jikinta da bango bayin .”

 yayi  shiru kawai yana kallonta maganarta ta sosa masa rai sosai azahiri ake iya hango hakan  “idan Kuma bazaka fita ba bari ni na fita ta juya tana d’aga  ka’fafunta da kyar  ya nad’e hannun rigarsa ya kamo kafadarta bai tsaya wata wata ba ya d’auketa ya dannata cikin ruwan zafi wani qara ta saki mai sauti ta zabura zata mike ya sake  dannata  ta zaro idanuwanta gbdy  hawaye na zubo mata , kallon juna suke wanda ita nata kallon na fita haiyaci ne shi kuwa na mugunta ne  “muryarta a tsarke tace “Allah ya Isa ban yafe ba  mugu azalumin  kawai Allah ya Saka min nace maka zan gasa jikina dole  ne  da zaka wani  sundumani cikin ruwan zafi dan mu….” ? bata k’arasa mgnrta  ba ya dalle mata baki da yatsansa  “har yaushe zaki daina yiwa mutane  rashin kunya ?ya fad’a yana sake dannata cikin ruwan zafi  har sai da ta sake sakin qara me sauti tana cewa  ” har sanda mahdi zai bayyana ta bashi  amsa da haka tana marairaice fuska .
tausayinta yaji yana  yawo a sansar jikinsa  shiyasa ya rabu daita dan inya biyewa rashin kunyarta komai zai iya faruwa a tsakaninsu   “ni ka barni haka zafi na ratsani dayawa “ta fada tana kallonsa “abinda kika fad’a nayi aiki dashi  “to ni me na fada ?ta tambayesa  muryarta cike da shagwa’ba tana turo  masa  karamin bakinta  “muryarsa can kasa yace “kince jikinki na ciwo har kasanki  ko ba haka ba ?tai masa banza tana bata fuska tare da d’aga kanta sama alamun tunanin tana son ta tuna  lokacin da tace masa  har da kasanta ke mata ciwo  ita dai tasan tace masa  jikinta “ko  zan iya sanin abinda yasa kike jin ciwon jiki da  kasanki? ya tambayeta  yana k’okarin zare rigar  jikinta , idanunta ta tsura masa tana kallonsa cike da mamaki  hannunsa ya Kai yana shafa bakinta kafin daga baya ya maida bakinsa ya fara kissing dinta in a romantic way tun tana turjewa har dai ta hakura ta barshi bayan ya gama romancing dinta ya zare hannuwansa   yana cewa “kiyi  wanka ki had’a dana tsarki “.

zaro Ido tayi waje cike da mamaki  tana maimaita  abinda yace a zuciyarta ” ki maida wadan nan  idanun naki  kiyi abinda nace  yana gama fad’ar haka ya juya zai fita ya jiyo sautin muryarta tana cewa  “akan wani dalili zan had’a da wankan  tsarki ni ba janaba  ba ?”ya juyo a natse  yana kallonta tai saurin kare  qirjinta da hannuwanta , ya kwa’be baki yana kashe idonsa d’aya  a ransa yace” abinda na kwashe rabin dare Ina sarrafasu  shine dan  manufarci  kike wani  boyewa  ,numfashi ya furzar ya sake juyawa yana cewa”kiyi k’okari  kiyi wankan dana tsarki idan Kuma kin Isa karki yi zan gane “baza’a yi  ba , babu  janaba  ajikina  dan hk babu wani wankan tsarkin  da  zan yi  daf da zai bar d’akin yaji ta fad’i haka “kwa’be fuska yayi ” yarinyar nan da alamun sai na baki tarbiya kafin na maidake  gidan ubanki  dan kanki na  mugun rawa.”

d’akinsa ya koma ya shiga wanka sai daya d’auki minti ashirin yana bayi  sannan ya fito yana  goge jikinsa da karamin towel fari tasss yana tunanin  tanweer,  hakan nan  yake qara Jin qaunar yarinyar na mamaye  ilahirin jikinsa sai dai yayi ta k’okarin yakice hakan yana karyatawa , ya shirya kanshi cikin wasu  Kanana kaya wando da riga  farare  sol  ya feshe ilahirin jikinsa da turare , ya  zauna a bakin gadansa  ya d’auki d’aya  daga cikin wayoyinsa   ya kira number aliyu number  bai shiga  ba da alamun akwai matsalar  network ya mike tsaye ya fito yana neman layin eku kira d’aya ya d’auka tare da cewa “boss Ina yini  ?”Lafiya ya fad’a atakaice , yana tafiya yana  bashi umarnin  ya d’auki  kudi yaje adidas ya siyo  masa  abinci  ya k’arasa maganar yana  tura  kofar d’akin da tanweer take ,Koda ya shiga d’akin  tana kwance ta lullu’be jikinta da blanket  kanta ne kawai a waje tana rawa sanyi .
gashin kanta yabi da Kallo bai ga alamun ruwa ba  ya had’e fuska sosai ya k’arasa ya Kai hannunsa  cikin sumar kanta ya cusa har yana ta’ba fatan kanta  bai ji alamun ruwa  ba ya cire hannunsa  yana cewa  “ke……..” !
ta d’ago kod’ad’un idanunta ta zuba masa batare data amsa ba ” wasa nake dake Koni sa’anki ne ?to ni me nayi Kuma nifa wallahi bana son takura tunda Kai ba sa’ana  bane  ka mayar dani Inda ka d’aukoni mana “tayi maganar jikinta na karkarwa ta janyo blanket ta sake rufe jikinta har kanta a zuciye ya fixge bargon yayi filinging dashi yana jan tsaki  “ki tashi kije kiyi wankan  tsarkin da nace  ko na ‘bata miki rai yanzu  “kamkame jikinta tayi guri d’aya  ta lafe akan katifa  bata da alamun tashi .”

wata razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa tayi  zumbur  ta mike tsaye har hantar cikinta na  kad’awa  ta kwa’be masa  fuska tana kallonsa, da yatsansa ya nuna mata hanyar bayi simi simi ta juya tana d’aga ka’fafunta da kyar dan kwata kwata bata ga al’amun wasa atattare dashi ba a yadda take kallonsa zai iya marinta har ma ya had’a da duka  yabi  tafiyarta  da kallo gbdy yanayin tafiyarta ta canza kallo d’aya me hankali zai mata ya fahimci halin da take ciki ,bai  d’auke  idanunshi ba har  sai daya shiga bayi ta bugo  kofar  da karfi .
numfashi ya sauke ya koma bakin   gado ya zauna yana neman layin amminsa suna waya ta fito d’aure da towel tana rawar sanyi   ya tashi ya rungumota  jikinsa ya zaunar  daita a gefensa  ta rakube  ajikinsa tana karkarwa  ya janyo blanket ya lullu’beta tare da yi mata alamar ta kama kanta waya yake  sun dade suna waya da amminsa tana sauransu  Kuma duk akan maganar  abinda za’a yiwa baqinsu masu zuwa neman auren shafiqa ne  acikin satin  …
Lokacin da suka gama wayar tuni bacci ya  d’auke tan  ya kwantar daita  ya tashi ya d’auko mata wata rigar ya dawo har zai Saka mata ya tuna da magani dan haka ya  fita ko second biyu bai yi ba ya dawo rike da roba da gayen magariya yayi adduoi aciki  ya shafa mata sannan ya  Saka mata  kaya ya lullu’beta ya kashe  ac d’akin gbdy ya fita daga d’akin zuwa nashi  ya kwanta a falonsa akan  doguwar kujera.”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191 192Next page

Leave a Reply

Back to top button