KUSKUREN BAYA 1 TO 48

A hankali ya shigo d’akinta bai ganta ba saukar ruwa yaji abayi nan ya fahimci wanka take a natse ya karasa ya jiye mata kwado da macijin roba a tsakiyar gado ya juya da sauri ya fita ya koma d’akinsa ya zauna zaman jiran abinda zai faru yana bukatar Jin dumin jikinta sai dai yasan bai Isa ya Kai Kansa ba duba ga irin rashin mutuncin da yayi mata yana zaune har minti ashirin ta wuce har ya fidda rai da zai Jiyo sautin ihunta sai kawai yaji ta kwalla Kara “wayyohhhly Allah na shiga uku sai kuma yaji shiru da sauri ya shigo d’akin kwance ya ganta a kasa bata numfashi ya tsugunna gabanta yana karewa dukiyar fulaninta kallo dake cikin riga gasu nan tsaye kyam Kuma a cike hannusa ya Kai yayi kasa da rigar yana zagaye kan nipples dinta a ransa yace “sarkin rashin kunya da tsoro kenan ya Kai hannuwansa ya tattarota gbdy zuwa jikinsa daga ita har doguwar rigar jikinta tunda ya siyo su ta daina fitowa daga wanka daga ita sai towel sai dai ta shiga da riga Kuma ta rike wata rigar da zata canza ya rungumeta tsam ya nufi uwar dakansa ya kwantar daita ya janyo stood ya zauna a gabanta ya tsura mata tsumammun idanunshi yana kallonta “why Adnan !
“karka taba diyar mutane ka barta da gibin dakayi ma rayuwarta ai babu abinda zan mata dumin jikinta kawai zanji ya bawa zuciyarsa amsa da hakan.
Ya dade zaune yana Saka da warwara kafin daga baya ya dibo ruwa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta naunayen ajiyar zuciya ta sauke amman taki bude idanunta ya cire kayan jikinsa ya fad’a bayi ya kusan awa d’aya a bayi yana saba jikinsa Wanda zuwa lokacin ta bud’e idanunta tare da yin shiru tana tunanin abinda ta gani gbdy a tsorace take .ya fito d’aure da towel a kugunshi sai dan karamin towel din dake rike a hannushi yana tsane ruwan jikinshi a gaban mirrow dakinsa ya tsaya , yayinda ita kuma take kwance tana faman rarrashin zuciyarta akan abinda ta gani wanda ya kusan tarwatsa zuciyarta kwadon da micijin data gani idanunta suka cicciko da ruwan hawaye komai na gidan tsoro yake bata a halin yanzu ,ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana dauke Hawayen idanunta da tafin hannunta ta yunkura ta mike zaune tana kallon sanda jaguwa ya d’auko lotion yana shafawa a ilahirin jikinshi hankalisa kwace yake yin komai da fesawa jikinshi turare masu sanyin kamshi ta mirrow suka had’a idanu dashi.
ya dage mata girasa daya
alamun tmby yana sakar mata murmushin mugunta ,ta d’auke kanta kawai batare da tace masa komai ba ya k’arasa wordrob dinsa ya bud’e ya d’auko short niker wanda bai gama kaiwa gwiwarsa ba da wata riga me budadden gaba da shara shara wanda da gani na shan iska ne, gabadaya sifar qirkinshi a bayyane yake,
yayinda gashin jikinshi dake kwance luuuuf dasu ke zuba sheki suna daukar hankali..’
ahankali ya karaso har Inda take zaune ta kamkame rigarta tare da tsura masa idanunta tana kallonsa Yana da matukar tsafta sosai komai nasa yayi illarsa halaiyensa marasa kyau .
so take ta gano muninsa ko wani makusa dake jikinsa dan qaunar da take masa ta fita a zuciyarta amman abun ya faskara domin kasa ganin hakan tayi ,sbd baiwar kyawun halitar da Allah yayi masa bbu ta inda zata kushe shi in dai ajikinshi ne sai bangare hali …”
yana zuwa ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam Yana shinshina wuyanta da sumbatarta tare da kai bakinsa ‘cikin kunneta.” kin yi shr kina ta aikin tunani da kallona me ya tsorataki kika cika mana gida da ihu ? wani irin yanayi na daban ta tsinci kanta ciki , duk da ba yau ne karo na farko da jikinsu ya had’e da juna ba yanayin yadda take yasa ta kasa furta Komai .
“Dama baki tsiro da wannan salon ba dan baki ranar barin gidan nan muna nan tare ” .
ta dago da sauri tana watsa masa idanunta jin abinda yace, “yes abinda nake nufi kenan kin zama mallakina halak malak dan babu Inda zan maidake ki zauna ki dinga girka mana abinci Muna ci Muna Jin Dadi ai kin iya girki ko ?”ko da yake nasan da wahala ace kin iya well koma dai menene mayi manage da iya Wanda kika iya.
runtse idanunta tayi sosai sai ga ruwan hawaye sharr still ba tace masa komai ba sai ma wani irin tausayin kanta da shi kanshi daya jefa rayuwarsa cikin rud’ani da tashin hankali kamota yayi ya kwantar daita akan bed shima ya kwanta ya soma murzata a frigice ta mike zaune ta matsa kusa dashi tana masa wani irin duba “na sha fad’a maka bana so haka “a’a kina so mana idan bakya so ki fad’a min abinda yasa kika cika mana gida da ihu ya fad’a tare da sanya hannushi ya janyota jikinshi sosai ya rungumeta yana bata hot kiss a wuyanta..
magana ta fara yi masa da sanyayyiyar muryarta .. “jaguwa ! Shiru yayi tare kafeta da idanunshi dan bata ta’ba kiransa da sunansa ba sai yau, sai yaji kamar tafi kowa iya Kiran sunan “Dan Allah ka kyaleni bacci nake ji ,ni wlh yanzu ma tsoro kake bani haka ma gidan nan , ” Ni kadai nasan irin mikin da nake ji acikin zuciyata akan mgnrka ta karshe wallahi da na tabbata a hannunku gara ka harbeni na mutu amman bazan ta’ba zama kukunku ba …”.
ya janyota ya matseta gam ajikinsa yana shinshina tsakiyar nononta “a’a bazaki mutu a hannuna ba zaki dai ki zauna damu, to meye ma aciki dan kin zauna damu kin zama kukunmu ?”kaji tsoron Allah fa akan abubuwan da kake min ni yarinya ce da bansan komai ba akan iskanci dan Allah ka daina banaso ta karasa fad’ar hakan tana kuka.
mgnrta bai sa ya zare hannuwansa ba sai ma sake janyota jikinshi da Yayi sosai tare da cusa hannushi duka cikin rigarta yana shafo kirjinta Yana lumshe Ido “stop please Ina Jin wani irin ajikina “fad’a min yadda kike ji Ina son sani ?”ba sai na fada ba amman ka Daina wasa da qirjina banason dan wannan iskanci ne “Dadina dake rashin kunya bakya shayin fadawa mutun mgn yayi mgnr muryarsa a fusace “gaskiya na fada idan ban kirasa da iskanci ba dame zan kirasa ?” wallahi ka tuba ka gane abinda kakeyi Bai da kyau gbdy bakayi kama da fasikai ba amman iskanci da fasikanci fal acikinka a fuska Allah a zuciya fir’auna “.
“duk iskacina da fasikancina baki taba jin nace zan kusanceki ba “Ko na bata cewa zan ciki ?ta zaro shanyayyun idanunta waje tana girgiza masa kai da sauri alamun a’a .”da Ina son saduwa dake tan da tunin an wuce gurin”dan zan iya yin son raina dake koda amincewarki ko babu amman bake ce a gabana ba “.ya karasa fadar mgnr Yana zarcewa da romancing din jikinta bijirewa take amman Ina tuni har ya hade bakinsu guri daya ya fara tsotsa harshenta da hakoranta da lips dinta tare da shafa lausarsar surar jikinta kuka take sosai komai na rayuwa ya soma fice mata a ranta ” a she hk kadaddarar rayuwarta zata zo mata bata sani ba ?Ta furta hkn cikin ranta” ida nasan hk rayuwata zata kasance wallahi da ban dawo kasar nan ba ,”ya Allah kaya femin idan wani laifi nida iyayena muka aikata maka yasa ka jarabemu da samun kanmu cikin wannan hali ta karasa tunaninta hawaye na bin kuncinta ..”
shi kuwa murzata kawai yake duk ya bata jikinsa ga jijiyarsa da ruwan sha’awa ,jijiyarsa ta mike sambal tana haniniya tun tana nokewa da fixgewa daga gareshi har ta hakura ta barshi yana romancing din jikinta har goshin asuba yana makale daita yana murza dukiyar fulaninta yana balain qaunarsu gasu da dadin murzawa ,a halin yanzu ko an kawo masa mata baya shawarsu sannan jijiyarsa bata tashi amman da zarar ya kusanci Inda take sai ta mike ta tashi sosai shi kansa yanzu yasan idan ya mayar daita zai shiga damuwa ko dan abubuwanta .