KUSKUREN BAYA 1 TO 48

Zahra ,hafcy no-no ,Saira suna zaune a falo sai sukaji knowking Saira ta tashi ta bud’e kofa police men guda biyar ta gani tsaye “muna son ganin “Zahra !
Saira dake tsaye tace “Zahra ! suka gyada mata Kai alamun “eh ! ta kauce ta basu hanyar shigowa dan batayi tunanin wata matsala bace a tunanin me gidansu ke son ganinta tunda tasan akwaita da kan masu kudi suna shigowa suka yi wuri wuri suna raba idanu suna son gano fuskar hoton da’aka basu.
cikinsu babu wacce bata tsorata ba most especially Zahra suna gama ganota suka tunkari Inda take zaune “are you Zahra? da kamar tace a’a sai Kuma tace” eh! “Okay muje me gidanmu na son ganinki tace “waye kenan me gidan naku ?”idan muje zakiga ko waye ki hanzarta please ” ta mike ta d’auki karamin mayafi baki ta yane kanta dashi dan a shiryenta take ta fito suka wuce har suka Isa station tunanin waye wanda yasa a d’aukota take .
Kai tsaye office din dcp aka zarce daita suka Sara masa sannan suka ce “sir ga ta nan da hannu yayi musu alamar su wuce “ki zauna mana ya fad’a yana nuna mata gurin zama ta zauna a Inda ya nuna mata tana jira daga garesa qirjinta na dokawa da karfi byn kmr minti biyar ya dago yana cewa “Zahra ya jaguwa ? lumshe idanunta tayi sannan tace” yana gidansa “gud ko zan iya sanin halakarki dashi ?”eh to saurayina ne da na bukaci muyi aure dashi yaki “
ko kinsan aikinsa ?ta girgiza Kai da sauri ban ta’ba sanin aikinsa ba Sannan Ban ta’ba tmbyrsa ba “ya gyada mata Kai “,fashi da makami ne aikinsa “what ? Zahra ta furta a matukar firgice tana zaro idanuwanta waje “impossible gsky ban yarda ba, nan take ya shiga mata bayani a karshe ya kunna mata duk maganganun da sukayi dashi tabbas muryarsa ce babu mutsu muna son mu kamashi ko kinsan sirrinsa? tayi shiru tana nazarinsa ” idan kika bayyana mana sirrinsa zamu baki million goma ” ta sake yin shiru tana sauraronsa da tunanin million goma , ya cigaba da fad’a mata duk hanyar da suka bi amman basuyi nasara ba
“gbdy yadda kuka shirya gurin kamashi ba tsari bane “
” me yasa kika fad’i haka ? “tamkar kuna lalube ne cikin duhu , kun samu bibiyesa fiyye da sau hamsin amman bakuyi nasara akanshi ba saboda baku da wani Abu guda daya da zaku iya rikewa a matsayin hujja ko tabbacin yadda zaku kamashi byn muryarsa kunga har yanzu akwai sauran rina akaba kenan “
“nayi yawo guraren da dama akanshi duk Inda naje ba’a nuna min waye shi har sai da muka hadu da Kai yanzu sannan nasan waye jaguwa ,abinda wani malamina ya fad’a min jaguwa nada mugun asiri ajikinsa ya fad’a min cewar muddin ana son akarya asirin jikinsa sai an daidaici lokacin da bai tashi a bacci ba, ma’ana a rusashi yana kwance yana bacci akan katifarsa to fa a wannan lokacin dole asirin jikinsa ya karye kunga ku Kuma dole ya kamu a hannunku ni Kuma dole burina ya cika akansa amman matswar ba wannan lokacin ba asirinsa jikinsa bazai karye ba sannan batun diyar minister Shima malamina ya fada min ya kamu da balain sonta bazai iya rabuwa daita ba Ina ganin shine dalilin da yaki dawo daita .”
“yanzu me kika ganin za’a yi mu rutsashi yana bacci ?”,dole sai munyi dogon nazari akan haka “Yanzu kirawo numbersa tunda kina daita muji ko zai dauka “wannan ma wani sabon tashin hankalin ne, yaushe rabon hakan a tsakaninmu dashi ?mutumin dake gudun haduwa dani sai dai duk every each hour Ina samu rahoto akanshi .”
“Shikenan yanzu ki bani numbersa “Taya zan baku numbersa byn Kun Saba tautaunawa dashi ?”duk sanda zai kiramu yana boye number ne,ki taimakawa kasarki kiyi aikin alkhairi ko sau daya arayuwarki, wannan mutumin dan ta’addane da bai dace ya cigaba da rayuwa ba shiru tayi kawai tana tunanin ta bayar ne ko karta bayar byn kmr mintuna shabiyar tace “zan baka Amman kasa baseera sosai dan yana da matukar hatsari “na dade da sani wannan ta Karanto masa number yayi dialing a wayarsa ya soma kira alokacin jaguwa na d’akin Jim dinsa yana motsa jiki yaji shigowar kira wani irin tsalle yayi ya danna bluetooth din dake ajiye a gefensa ya manna a kunnensa “hello..” jaguwa yayi shiru sakamakon ,jin muryar dcp bai gama tunanin Inda ya samu wannan layin nasa ba ya cigaba da Jin muryarsa “muna sane da halin da kake ciki yanzu amman ka sani karshenka yazo lokacin kamaka yayi.”
“Kai ka tabbatar da hakan jaguwa ya fad’a tare da gyaran abun kunneshi ya kife hannuwansa duka akasa yana motsa jiki ?kwarai kuwa Kuma zaka gani , “meye abun maimaita magana daya Koda yaushe yalla’bai ?
“wai ma meye abinda kake gadara dashi da abinda yake baka wannna kwauri giwar da har kake aikata wadan nan abubuwan ?
“Ka sausauta yalla’bai wannan ba abun tada hankali bane ya fad’a yana mikewa tsaye ya kakkabe hannunsa “duk wani shirina na rigada nagama tsarawa aikatawa ce kawai ta rage min adadin mutane da zan yiwa fashi a lisafe suke ya fad’a tare da yin tsalle ya rike kerfe yana sama da kasa jikinsa na budewa ” Ku daina bincike da bin kwakwafi akaina dan babu wani abu da zai amfana muku dan bazaku ta’ba samun komai ba sai darasin rayuwa kawai .
“ka kiyaye kanka dan randa zaka shigo hannunmu zakayi da kasani ….
“daga murya fa ba komai bane agurinmu, masu laifi ake d’agawa murya Kuma kunsan Inda suke , dcp yayi shiru yana furzar da iska sannan yace “me kake bukata zamuyi maka muddin zaka dawo da yarinyar nan ?”murmushin gefen baki yayi nasan karshe abinda za’a sake tmbyata kenan “me yasa sai akan diyar minister zaku kasa zaune zaku kasa tsaye ?”oho a she fa ita diyar me kudi ce ko ?
“ba wannan muka tmbyeka ba abinda kake bukata muke so jin “,ku shiga cikin gari akwai Yara irinta bila’adadin da akayi garkuwa dasu wasu sun mutu wasu suna raye zaku iya zuwa ku taimakawa wadan da suke raye, sau daya kawai kayi aikin alkhairi idan Kuma zaka had’a Kai dani ni din simple man ne ya karasa mgn tare da janyo rigarsa ya saka “kayiwa Allah karka manta kaifa Muslim ne”
“cikakke kuwa “to ka dawo da yarinyar nan “naji kubani lokaci na kammala abinda nake a karshe ma ni ne zan nemiku ba sai Kun Sha wahalar nemana ba yana gm fad’ar haka ya katse Kiran duk ya hada gumi tunaninsa Inda suka samu numbersa Kai tsaye ya fito cikin tsananin damuwa d’akinsa ya shigo ya wuce bayi ya tsaya cikin bathtube ya Kuna shawa a hankali ruwa ke sauka ajikinsa sosai ya shiga kogin tunani”Ina suka samu wannan number sosai kwalkwawarsa ta shiga lissafi ya dade ruwa na sauka ajikinsa sannan ya fito ya goge jikinsa ya zira jallabiyar deep blue ya fito falo ya goya hannuwansa duka abaya yana zariya ko cikakken minti goma bai yi ba anas ya shigo yana murmushi “mutumina sarkin soyayya wannan yarinya fa tayi win … tayi galaba akanka yanzu muka hadu da pretty take fad’a min wai wulakanci kayi musu akanta “ba’a akanta bane kawai yanzu zinar ce bana so “
“karka wani waske kana fa son yarinyar nan da zarar anyi magana ka kama wani Shan kamshi amman kullum cike da yi mata biyayya kake da tattalinta “na sha fad’a maka babu soyayya a tsakanina daita kuma karka dameni da wannan maganar dan a halin yanzu bashi bane a gabana ba kwakwaluwata na bukatar tunani dan gano wani Abu me mahimmancin ” “tunanin me zakayi ?Kuma me zaka Gano byn mun gano maka , munyi shekaru sama da goma tare taya zan kasa fahimtar abinda kake so Adnan ? tsaki yaja “ka daina fad’a min haka nace ba sonta nake ba bana sonta kawai dai tausayawa ce , taya za’a yi nayi soyayya daita gbdy zuciyata ta mutu babu wani abu soyayya bayan ta ahlina ,wallahi Ina balain tausayinta ne kuma ko tabar gidan nan zan cigaba da tausaya mata saboda na amshi budurcinta wanda yake da wuyar samu a wannan zamani yarinyar ta had’u ciki da wajenta tunda na Kusanceta na kasa cin kowace mace ilarta rashin kunya da rashin tarbiya .