KUSKUREN BAYA

KUSKUREN BAYA 1 TO 48

bai dawo d’aki inda tanwer take  ba sai  wajen karfe d’aya da rabi na  dare lokacin tuni tanweer tayi bacci a kasa tare da kankame jikinta guri d’aya saboda karfin ac d’akin yayi mata yawa ,  ya   karasa ya tsugunna gabanta yana karewa jikinta kallo  yana   tunanin maganganun  baba , ganinta   yanzu kwance a gabansa  yaji kamar ya amince da maganarsa  sai dai take zuciyarsa ta dakatar da wannan tunanin  dan haka yayi  saurin kawar da  maganar ya tsaida kwayar  idanunshi akan  fuskarta da  tayi jawur alamun taci  kuka .
a hankali ya Kai hannunsa yana shafa  gefen  fuskarta cike da tausayawa  zafi yaji ya ratsa tafin hannunsa amman hakan bai hanashi Jin sanyi dadi a sansar jikinsa ba ,duk sanda zai kasance daita ya dinga jin irin  wannan  yanayin kenan   ,ba ko wani  irin yanayi bane illa kasala da tsananin sha’awarta  haka zai  dinga jin Kamar ana masa wanka da ruwan sanyi .”
Kallon fuskata ya cigaba dayi yana  shafawa  har zuwa kan tudun dukiyar fulaninta da suka dan bulluko  ta saman rigarta   wani irin  zirrrrr  yaji  a gbdy ilahirin jikinsa kafin kace me jijiyarsa ta shiga  harbawa da sauri sauri.

numfashi ya fesar yana jin kamar ya cire mata kayan jikinta  ya soma sarrafasu “a hankali ya Kai hannunwansa zai ɗauketa firgigib ta bud’e idanunta ta watsa masa runannun idanunta tana sake kamkame jikinta waje d’aya ya matso sosai kmr zai shige jikinta tare da Kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya kira sunanta  cikin sanyayyiyar  muryarshi mai tsananin kashe jiki da tsuma zuciya “tanweer ! 
Shiru  tayi taki amsawa “idan bazaki bari na d’aukeki  na kwantar  dake ba ki tashi kije ki kwanta  kar sanyi yayi miki illa ” bata ce masa komai ba har sanda ta  mike ta  zauna shima ya matso kusa daita ya zauna yana shafa  wuyanta  zafi  ne  har lokacin  ya sake ratsa tafin hannunsa   yace ” baki da lafiya ne  ? sai da ta d’auki second biyar sannan tace ” eh !  Ina dan jin zazzabi ne ,”sannu ya fad’a yana sake  shafa gefen fuskarta “yauwa  ta fad’a a sanyaye tana mai tsura masa Ido  sai taga gbdy yanayinsa ya canza ba kamar da  da yake mata Komai da gadara ba  tausayinta ko tausayin Kansa ne ya maidashi haka bata sani ba .”

hakan ta dinga ji tausayinsa a ranta ya d’aukarwa Kansa muguwar rayuwa ,Allah ka shiryesa idan yana da rabon shiriya ta fad’a acikin ranta har karfe biyu ta buga jikinta da zuciyarta sunki saurara mata akanshi , tana son barin gidan tana tunanin matsayar soyayyarta agurinsa ” Ina ma bashi da ta’bo komai da tabbas kowa zai tayata murna samun nagartaccen miji irinsa ya matso kusa daita sosai yana sake furta mata Sannu “nayi magana da mahaifinki  zamu  had’u dashi a gidan man royal stream gobe ”  tana jinsa amman taki cewa uffan ,ya kamo yatsun hannunta cikin nasa  yana kallo farcenta masu kyau sai sheki suke  a natse  ya ɗauketa cak ya rungumeta tsam  ajikinsa yana cigaba da kallon kyakkyawar fuskarta “zaki tafi gobe ki barni ?
ta lumshe masa idanunta alamun “eh! bai sake cewa komai ba haka bai  sauketa akoina ba sai a tsakiyar  gadonsa  ya kwantar daita  ya mata runfa da faffadan qirjinsa  ya canza wutar d’akin zuwa mara haske yana mai  lumshe  idanunshi.”

numfashi me zafi ta fesar qirjinta na sama da kasa a hankali ta Kai hannunta tana shafa sajen dake kwance a  fuskarsa zuwa dogon  hancinsa “zan tafi na barka me zaka  bani wanda zan dinga tunawa da Kai ? ya bud’e idanunshi daya lumshe ya watsa cikin nata batare da yace mata Komai ba ,ya matso kusa daita sosai har tana Jin yadda qirjinsa ke bugawa fat fat kmr zai fasa qirjinsa ya fito, ya  kwanta gefenta yana kallonta  itama ta juyo  suna fuskantar juna.
ya kamo yatsun hannunta ya jefa cikin bakinsa yana tsotsa a hankali  yana cigaba da  kallon kyakkyawar fuskarta acikin haske da bai gama haskake d’akin ba.
kallon juna suke cikin yanayi na tsananin soyayyar juna  da buqatuwa da juna, sosai zuciyoyinsu  ke bugawa da sauri sauri  saboda yanayin da suke ji a sansar jikinsu “na tambayeka kayi shiru , shirunka na nufin baka bukatar na samu komai daga gareka ? ta fad’a tana shigewa  jikinsa still bai ce mata komai ba ya janyo bargo mai taushi ya lullubesu acikin bargon ma suna manne da juna Kamar zasuyiwa juna numfashi .
sosai ta shige  jikinsa “Adnan ……!
ta kira sunansa cikin kasalalliyar muryarta wani iri yaji a dalilin yadda ta Kira sunansa gbdy ta kashe masa jiki wani Abu yaji suna yawo a sansar jikinsa tun daga tsakiyar kansa har zuwa yatsun ka’fafunsa da kan jijiyarsa wanda bai taba ji akan kowacce mace ba sai akanta .
“Adnan kace min wani abu mana ka fada min abinda zaka bani  wanda zai dinga debe min kewarka  idan na tafi ” still dai shirunsa ne ya biyo baya ta numfasa “, ni idan bazaka bani ba ka fad’a min abinda zan baka Wanda zaka dinga tunawa dani ,nayi alkwarin komai kace zanyi maka shi acikin a daren nan  .”

Lumshe idanunshi yayi  yana me sake  shigewa jikinta yayinda jijiyarsa Ke sake shiga cikin garari da kaiwa kololuwar bukata  da kyar ya fixgo magana  ” bana  bukatar komai iya soyayyar da kika nuna min ma ta  Isa “To ni me yasa baka sona alhalin kasan Ina sonka ? dan Allah  Adnan ka soni  kuma  kar ka manta dani, dan ni Ina sonka da gaskiya ,ka rikeni aranka.
” ka rabani da abu me mahimmancin amman still zuciyata na sonka ban san wani irin so nake maka ba wallahi idan ka manta dani zan iya mutuwa  dan bazan juri zama a duniyar nan  babu Kai ba .
“wallahi Adnan tunda nake ban taba  gani  mutumin  da ya shiga zuciyata  farar daya   kamarka ba, Adnan  ka sace zuciyata da komai nawa  dan Allah Adnan  ka bani dama na shigo rayuwarka  domin na canzaka sannan na zama abokin  rayuwarka .”
Shi dai jaguwa  jinta  kawai yake yi har ta gama zubanta  shi bai ce kala ba “adnan  nasan kana jina ka shareni  “Dan Allah ka min  magana ko naji sanyi azuciyata  I love  you more than anything in this world  ba karamin dadin kalamanta  yaji ba sai dai yaki furta komai .
“don girman Allah  ad …..” a sukwane ya  toshe mata baki da bakinsa hannunsa Kuma ya hau shafa mata sansar jiki dashi  sai daya tsotse mata  baki tass sannan ya zare bakinsa yana cewa “bazan manta dake ba  arayuwata , zanyi k’okari na dinga tunaninki sau biyu a rana ya fad’a cike da zolaya yana jan karan hancinta  “.

“sau biyu kawai ?tayi mgnr a shagwa’be tana dukan qirjinsa ya kamkameta  tsam ajikinsa yana busa mata numfashinsa “shikenan  zan dinga tunaki akai akai , zanyi kewarki sosai .
dadin  maganarsa ta sake narkar mata  da zuciya , ta kai yatsun  hannunnta tana yawo dasu akan fuskarsa tana jin tmkr su hade su zama abu guda .
Yayinda shi kuma ya kai hannunsa qirjinta yana mata tafiyar  tsutsa yana ciza lips dinsa na kasa  “taya ma zan iya mantaki a rayuwata ?yayi maganar a kasan ransa” kin jiyar Dani dadin da ban ta’ba ji  ajikin kowacce mace ba ,Kuma nayi Imani  bazan sake ji ba in ba Ina tare dake ba”  ya kamkameta sosai ajikinsa kmr zai rabata gida biyu  yana shafa ta yana Jin wani maganadisu sonta na shigarsa, yaji sha’awarsa data tafi tana Shirin dawowa gashi bazai iya aikata komai daita ba .
ya birkitota saman qirjinsa ta kwanta a saman lafiyayyen qirjinsa tana sakin  numfashi “washhhh.. ! cike da  shagwa’ba tace  “ka  Aure ni please” shiru yayi yana faman shafa bayanta “please Adnan ka daina wannan sa’anar ka aureni sam sana’ar nan bata dace da Kai ba “naji zanyi tunani akansa” “batun auren fa ka fad’a min zaka aureni ko bazakayi ba ? “surayya !
ya kira sunanta muryarsa a kasalance  ta shige masa sosai batare data amsa ba, bata ta’ba jin wanda ya iya Kiran ainihin sunanta ba kamarsa “bazan iya abinda kike bukata ba a halin yanzu da zuciyata  take cikin garari da tashin hankali Kiran da kikaga na fita na amsa Kiran ammina ne wai ta samar min matar da zan aura Kuma yarinyar ta kasance diyya ce ga kanin mahaifina uwa d’aya Uba daya wani sati zatazo daga Maiduguri  a cewar ammina mu fahimci juna babu karya a tsakanina dake idan akwai macen data Fi dace wa na aura kece tunda ni ne silar rabaki da budurcinki .
” tun daya soma mgn qirjinta ke bugawa har yana ji anashi qirjin wani kishinsa ne taji ya caki kahon zuciyarta zuciyarta na matukar zafi ta zabura zata mike daga jikinsa ya rike kugunta gam yana cewa  “Ina zuwa ?
“zanje na kwanta bacci nake ji “ai babu bacci da zakiyi yau kwana zamuyi a haka ya maidaita yadda take yana cewa “wai tanweer me zakiyi dani da kike sona haka sam diyar minister kmrki bata dace da mutun Irina ba ? “Kaine kake ganin rashin dacewar amman duk wani dacewar aure yana bayan namu”.
“to shikenan zanyi confused din ammina ta amince na aureki amman fa ba dan Ina sonki ba zan aureki ne saboda na amshi budurcinki sannan bazan iya barin sana’ata ba idan ki shirya rayuwa da danfashin fine idan baki shirya ba kiyi kokarin ki cire soyayyarsa ki huta “.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191 192Next page

Leave a Reply

Back to top button