
ganin kallon da taher yakei ma wasimen yasa bilti shan jinin jikinta bata tunkaresa ba ta dubi saheeb din tace”
ahh saheeb harka dawo
..juyowa yy hannun sa dafe a goshinsa yace “yes dama ba dadewa zanyi ba,amma yanaga wann chicken din ta jika jikinta da ruwa ba taher ya hanata fita wajen ruwan ba,batajin magana fa?bilti ta kakalo dariyar karfin hali ta kalli wasime wanda ta rakuÉ“e tana É“ari bari duk tabi ta tsorota da irin idon da taheer ya xuba mata.
Acikin salon ta cece ta tace,”kije ki cire jikakken kayan nan kiyi sauri kixo kici abincinki,ko amsawa bata iyayi ba a hanzarce ta juya da gudu zata haura sama,”muryan saheeb tajiyo yana cewa beuty kenan dama haka take batajin magana and its cold fa..gata bata son sanyi,bilti tace ai bari kawai kullum sai bakina yay dogo,sauri take zata haura taji an damÆ™o rigarta ta baya”
..kurwanta ne ya soma daka tsalle daga jikinta snn numfashinta ya soma kkrin yankewa mai gabaki daya,a sasarfe ta juyo ta kalleshi yawani haÉ—e ransa,dan lumshe ido tayi domin qamshin turaren sa kadai ya isa ya sanar da ita wanene ya damkota tun Kafin aje kan shirun da wajen ya dauÆ™a”as usual babu wani rahama akan fuskan sa..yace ke?,dirar sautin muryansa akanra yasaka atake hawayenta suka taru acikin idanunta,gwanin ban dariya tace na’am?
Dan kau da kansa yay gefe dan kamar yaji zarnin fitsari amma bai wani tabbatar ba”.Yawu ne ya taru a bakinsa lokci guda yace Inna sake ganinki da jiÆ™a ajikinki saina fasa miki kai
A tsorace Ta gyada kai da kyar ta iya cewa “toh” yana saketa ta fashe da sassanyar kuka ta haura sama a hanzarce.
Wucewa kitchen bilti tayi ta kyalesu awajen
Cikin haÉ—e rai saheeb ya dubesa yace “meye haka zaka wani hantari yarinya ya zakai kace zaka fasa mata kai? Bakasan duk abunda ka fadama yaro yanakaiwa har cikin zcyarsa ba?
..taher baiko kulasa ba ya karasa saukowa daga stairs à tsakiyar falon ya dakata snn yaja ya tsaya yana dan takune fuskarsa
“Nifa zarnin fitsari nakeji
Bakaji ba?…
Saheeb ya kyabe baki
Ni banji ba kodai ajikin ka ka debo?
juyowa yy yace no kodai qamshin turaren kane haka?
Dan Dariya suka fashe dashi,Allah ya shiryeka dan iska. Tej yace ni ba dan iska bane rabani da tsiya.
Zama saheeb yay akan kujera “toh how far zaka rakanin ne?kasan gobe zamu fita da yaran nan yaune kawai yakamata muje inga babe din nan.
Nemab wajen zama taher yay snn ya kallesa
Sincerly speaking frm his hrt yace guy “banajin zan iya zuwa ko ina.
Musamman ma wajen da kakeso muje!
Wani haÉ—e rai saheeb yay atake baice uffan va.dan shiru yy can snn ya kalli taher din”guy in tambayeka mana..
Girarsa ya dage sama alaman yanaji…
Gyara zama saheeb yay snn yace”taher Waimesa bakada mutuncine?
Zaiy magana yay saurin tsaresa tareda haura masa da fada
“c’mon taheer yane kamar baka waye ba,we r bigger boys mehn,kana yawa fa..
…hmm kawai taher ya saki ta gefen bakinshi tare da sakin wata naksashiyar murmushi”
..can yace nide na fada maka, i told u bazanje koina yauba..
Mikewa tsaye saheeb yay
Ransa a dan bace
“Amma gaskiya bakamin adalci ba..u knw i wnted this to happen..yanzu me zanje na fadawa Æ™awar zee baby bayan nagaya mata zanzo mata da babban abokina..kuma her friends wil be dere..comn guy u fucked up!! Dan Allah ka tashi muje.
Shiru ya masa kamar badashi yakeyi ba,ran saheeb ya Æ™ara baci duk tunaninsa alkwarin da yay ma babe dinsa zee baby akan zai kawo Tej sabida Æ™awarta datake mutuwar crushing akansa kuma duk yau din nan za’a hadu.
A shashance ya kalli saheeb dake tsaye
“U knw my words are final right?..
“Fuck ur words…
saheeb ya fada a harzuke ransa dagaske ya baci haryana bari bari
Ko ajikinshi dan yasan ba alheri aka kulla acan ba tunda aka matsa sosai anaso yaje..aransa yaa dade da yin alkwarin baxai taÉ“ayin harka da yan mata arayuwanshi ba..musamman ma yan mata irinna su saheeb. “Devilsih,spoilt,indecent,nd drug addicts..har abada baijin zai kula irin wayannan.
Its 300# subcribe
via 0152983148
Mohd surayya sule
GTB send ur evidence to 08060712446
Or mtn Pin.
7/25/22, 19:19 – Kawata: FITAR RANA11
Tashi kawai saheb yay zai fita a falon wayarsa ta hau ƙara,hakan ne kawai ya tsayar dashi ganin sunan zee baby na yawo akan screen din yasashi limshe idanunsa dan har wani tsoron dagawa yakei sabida baisan mezai ce mata aynzu ba.
shikansa yasan babe din ta mummunan saka ranta akan TEJ gashi abun baiyu masa a yadda yaso ba…
kiran na yankewa ta sake ƙira bai daga ba after like 3min saiga tolu ya shigo falon a raƙube ya tsaya daga bakin door sabida kallon da taher ya watsa masa na debar albarka
Tuni yy baya baya Yana wani abu sum sum kamar tsohon munafuki
Shikansa yasani cewa kayan jikinshi sam basu dace dayana yawo dasu acikin gidan ba,wando ce amma ta jean,kuma three gtr ce wanda aka datseta da almakaci. gata ta matse shi tagaban inda shatin burarsa take tayi baja baja bata da wani zip din kirki duk ya kayayyade ta da igiyan tsumma.
Kafafunsa harna rawa ya furta”Gud mrng sir
Ya rusuna kai yana gaishe da taheer with full respect wanda ko lokacin sake kallansa bai karayi ba bare ya amsashi, juyawa yy ya kalle saheeb ya gaishe sa shikam ya amsa cikin mamaki yace lpya?..
cikin ynayin sosa kai tolu ya kalli saheeb dib directly yace”oga one fine madam dey look for u for outside gate.
Saheeb ya haÉ—e rai yace “are u sure its me?..
gyada kai tolu yy yace “yes sir..
Baice komi ba ya juya baya yana cizon yatsa cikin kunkuni yanacewa
“Shit…ynxu bby bina nan tayi?
Taheer dake jinsu yana shiru baice uffan va..
Tolu yace sir mekai tellam say u dey come ba?
saheeb ya juyo a take yace yeah..kace ta jirani awajen
Wani juyi da ido Taher yay cikin dakewa yace “mene?..
Shima bata ransa yyi
Yace ” zee baby ne tazo tana waje ko zamujene ku gaisa ne?
..da wata matsiyaciyar harara yabisa, yace “To kaje kace mata tabar kofar gidan nan dan nan ba gidanku bane.
“Saheeb bai kulasa ba kawai yay waje ransa a dan dagule..yanata mita shikadai har ya isa bakin gate din ya bude ya fita
Tashi taherr yay yabi bayansa dan Allah ya zuba masa zafin rai har baiya iya controling kanshi,sauri yakei amma kafin ya fito ya samu saheeb har ya wuce can waje ya iskesu
samun zee yay tare da wasu hadaddun yan mata sun cika mota ga uban loud music na tashi aciki suna wani ihu irinta yan mata masu tasowa marasa da’a da tarbiya
Zee Tana ganinshi ta sauko aguje ta zo ta wani rungemsa tana wani irin karairaya jikinta tana langwabewa ajikinshi”shafe sajensa tayi tana cabbulan fuskarshi da wani irin salon dayafi karfin dan shekarunta dabazaifi sha takwas ba”awwnn baby!! yane inata kirar wayarka baka daukawa..dan tureta yy kadan daga jikinshi snn yace”babe u need to go right now?kuje club zanzo in same ku acan.
Wani ja da baya tayi a harzuke kamar an dana ma zuciyarta garwashin wuta daya furta hakan
‘Babe me kake nifi da zakazo ka same mu?
Shi Tej din fa?
Shiru yyi bai bata amsa ba”…kedai kije mana! banace zanzo ba? Da dan Æ™arfi ya mannota kirjinshi ya janyota kusa inda zata kalli cikin kwayar idanunshi ta gane cewa he is not joking abt it yace “see babe,i dont want him to come out nd find u here kinsan gidan su da akwai doka nd not evryone is alowd here…
You understand?