FITAR RANA COMPLETE HAUSA NOVEL

FITAR RANA COMPLETE HAUSA NOVEL

FITAR RANA COMPLETE HAUSA NOVEL

Daga yanzu bazan kara bari maza irinka suzo min kusa da matata ba
Cos u cant even respect age boundries u dont have any respect for me or urself …

So ynzu inda ace ita ba komi na bace da haka kenan zakayi banxar rayuwan nan da ita? U wanted to kiss her kanaji tana cewa bata so but u ignore her..are u mad?
Nd U open ur filthy mouth to tell me am not been fair to her?Toh Inaga bawan Allah irinka marar girman kai da jiji dakai daka ke neman ka lalata tarbiya da rayuwar karamar yarinya?how can i describe you right now…wah does dat make you by kissing her?
A pathetic,disgusting human being…?

Saheeb dakejin kansa kamar zai kunce yay hauka,ɓari ɓari kawai jikinshi yakeyi kamar wanda aka jona dukan ilahirin jikinshi da electric shock,ga ac na busawa amma zufa sharkab yakeyi, tsabar razana da mamakin abunda taheer yagama furtawa bai iya dauke idanunsa akan bakinsa ba, nd upon all wat he said to him dasuka gama gigita mai kwakwala abu dayane yafi raunana sa yaji kamar har abada bazai taɓa yarda da hakan ba,
Wai taheer ya aure wasime…?no no double imposible

muryan sa ararrabe kamar wanda yake shirin zaucewa ya dubi taheer din da tsananin mamaki ayanayinsa yace

“Kace Wasime is ur wife?

Taheer ya tamke fuska yace “yess” she is.
.
Da baya baya saheeb yaja kamar wanda zai fadi kasa snn ya tsaya a razane yana gatsala ma taher wani tokararriyar kallo,muryansa araunane yace “ta yaya hakan ya faru? I mean ure just lying right?..look..taheer nasan ban aikata daidai ba okay.But u dont have to say this to drive me away..comon men, i love this girl..she makes me happy..i love being around her…i wnt to give her the best of evrything and more…badai dai bane kamin karyan wai ka aureta danka raba mu fa..

Shiru taheer yy baice mishi uffan ba,saidai saheeb ya balain razana da abubuwan dayake kallo acikin kwayar idanun taheer din.

Jikinshi harna ɓari ya nifi kan gadon yaje ya same wasime data dunkule kanta tana kuka sosai
Kanta ya dan shafa hannun sa harna rawa zcyrsa a karye yace”Wasimé?.
Dagowa tayi dan bata saba jin ya kirata da sunan ta ba.Tsayawa yay yana kallon ta duk ta razana idanunta sun kumbura sunyi jaaa sabida kukan datakeyi ahankli ,hannayen ta ya riÆ™o gently yace hey”
“Wai..wai Dagske ne kinada aure?nd wayane mijin naki…kifadamin gaskiya taherr ne?

Share hawayenta tayi a hankli snn ta fashe masa da wani irin matsanancin kuka, cikin sauke sheshheka mai zafi ta rufe idanuwanta da tafin hannunta snn tace
“Ni..ni..nifa bansan komi ba…ai anono ne alokacin da mukabar kauyenmu ta kawoni wani gida anan naji anacewa wai aure nima za’ayimin kamar yadda akama wa Æ™awayena.

Shine…shine..anjima muna zaune, su.. su..
Matar qasimu,da shi din suka zozzoo harda shima… Shine ..shine ..
akace har anyi auren,sai sai aka kawoni nan gidan ..Innono na ta tafi ta barni inata kuka amma taki ta dawo.
..Wani matsanancin kuka ta kara fashewa dashi”..Saheeb dake kallonta sai yaji kamar duniyarsa ne aka rushe masa gabaki daya…
Daurewa yy snn ya mike tsaye yana sauke ajiyan zciya mai nauyi yace
“Dont worry girl is not ur fault toh kiyi shiru Kidena kukan kinji?.

Tahowa yay gaban taheer snn ya takarkare ya dauke sa da wata hamshakiyar mari.

Taheer ya dafe wajen yace .”What d hell?
A zuciye Saheeb yace
“I hate u..

Rama marinsa yay tayau ya dorawa saheeb akan fuskansa,snn ya wawuso Wuyansa ya cakumo shi a tsantsane yace “okay fine !!Lets do it outside amma ba agabanta ba.

Wani turesa saheeb yayi sukayi waje shakure da junan su har suka iso tsakiyar falo basu sake juna ba…kowanne acikinsu yahau dokin zuciya sunata huci akan juna.

Akan gadon wasime ta fada cikin rushewa da wani irin kuka mai tsananin karfi tanajin rudani da firgicewa.

Daga falo kuwa mummunan cacar bakine ya kaure a tsakaninsu ran saheeb ya mugun raunana ya baci sosai,a zafafe yace ma taheer”Ure a bloody fucking lier,Wallhy karya kakeyi baka aureta ba
I knew u just wanted to drive me away with this shit,wawa kawai..wai dole ne saika hada wannan gagurumin karyan kafun ka rabani
da ita?

Raxana bilti tayi dajin muryoyinsu a wannan yanayi,cikin sauri tabar abunda takeyi ta fito daga kitchen din cikin gaggawa ta same su ahakan

Wani shakuresa taheer yay idanunshi sunyi wani jaajazi cikin bacin rai da huci yace””Take it anyhow u want to.
I dont bloody care…
Nide na fada maka yarinyar nan matata ce kuma a matsayina na mijinta dagayau na datse duk wata alakar ka da ita..inkuma kakijina jikinka ne zai gayamaka

Turesa saheeb yay a zuciye saida bilti ta rikice taja da baya,ransa a matukr zafafe yace.”Pls get out,.. kai waye da zaka gayamin haka?kaidin banza..Wallah baka isa ka datse alakata da wasimé ba…to hel’ with ur bloody marriage
She is mine

Taher zai mangaje shi bilti tayi saurin shiga tsakanin su jikinta harna rawa a tsawace tace
What is wrong with u kids?taheer meye haka?
Saheeb ashe bakada hankli..

A tsawace Yace ni inada hanklina saidai ki gayama wannan yaron haka, domin kuwa ba zallan rashin hankli ke damunsa ba harda hauka

daga bayan bilti taherr ya nuna mai yatsa jikinsa yana wani vibrating da bacin rai yace..
“I will deal with u bastard”

Bilti tace ya isa haka!
Stop all this nonsense.
Over what?da girmanku zaku tsaya cece kuce bazaku tsaya ku fahimce juna ba.

Bata gama rife baki ba saheeb ya tsareta da cewa tayaya taher zai rainamin hankli bilti?
Nasan nayi kuskure amma ai bani na aikata ba budurwa tace ta taba yarinyar nan…nd today i was just tryn to comfort her..dan kawai yazo ya ganmu tare shine zai wani dau abun da zafi ya kawomin wani karya da shirmen cewa ya aureta dan kawai ya raba ni da ita? Arayuwa waye baiya kuskure taheer..kowama nayi,Amma baidace kace ka datse alakata da wasime sabida faruwar wayannan abubuwan ba.
And how cud you even lie to me dis way…”bilti aikema kinsan wasime tsoronsa kawao takeji yanzu haka in aka bincika shinefa ya shiryamata wann karyan yace ta fadamin ya aureta dan na yarda na rabu da ita,wallh kaji kunya taheer…kuma bari in fada maka i wll stand for her no matter what,kai baka isa ka rabani da ita ba…ure nothing..

cikin tsaresa bilti tace
“Saheeb ya isa haka.
Calm down nd Listen to me…shiru yay yana mai sauÆ™e nannauyar ajiyar zuciya ransa na dada baci ganin yadda taheer yay banza da abubuwan daya gama furtawa its obvious maganan baiko darashi ba bare ya bashi haushi

A nitse bilti tajanye saheeb daga tsaye ta zaunar da shi akan kujeraSaida taga yadan nitsu snn ta dafa kafadunshi cikin lallami

Tace saheeb kurika yin hakuri da junanku,dama rayuwa yar zo mu zauna zo mu saɓa ce,amma kasani Akan maganan auren sa da wasime lallai haka zancen yake babu wani karya aciki.

Dan haka iname neman alfarmanka da kayi hakuri ka sassauta zuciyarka kubi komi ahakli ku sasanta kanku ayi zaman lumana,matar taheer ai tamkar kamar matarka ce…yanzu meye amfanin abunda kukeyi dan Allah’

Hawaye ya soma sauÆ™ewa, “bilti kina nufin dagske yakeyi ya aureta ?
.
Gyada mishi kai tayi snn tace eh..da aurensa akanta…pls u guys shud try to understand each oda..

Taheer dake tsaye yaja tsaki,yace ki kyalesa kawai karma ya fahimci hakan..ba shi dan iska ba ne?Toh wallhy zan nuna maka cewa nafika iskanci Duk sanda na kara ganinka a kusa da matata wallahy saina maka mummunan illah..

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191Next page

Leave a Reply

Back to top button