
Tana furta hakan azcytashi yafarajin kamar ya tuntsire da dariya amma saiya matse ya gintse shi tasss ta ciki yay shiru abunsa kamar bai damu ba.
Cike da langwasa murya da magiya a muryanta tace'”Yaya karkaga na É—an mareka wallh sharrin shedan ne ba hali na bane…kaya hakuri dan Allah,ai har abada bazan kara wanka maka mari ba..ji yay kamar ya sake dariyarshi ta fito waje sai kuma ya hade rai ya juyo kadan ya harare ta,cikin kankance ido da basatwa yace “ke tashi ki barnan kina cika min kunne,.wai baki ganin karatu nakeyi ne? jiya kin hanani yauma kenan kinzo da wani rikicin naki zaki hanani ko?take ta langwabar masa da wuya tace “A.a…ni fa hakuri nazo inbaka..yay rolling idanunshi gefe yace hakuri akan me.?muryan ta na rawa rawa tace “Akan duk abunda ya faru tsakani na dakai
..dan shiru yay snn yace “oh toh its ok ai ya wuce..
girgiza kanta tay cikin yanayin faduwar gaba da damuwa tace “a’a fa bai wuce ba…Bagashi haryanzu kana kan fushin ba?toh ko É—an shayin ma bazaka sha ba?yaya menayi maka da ka tsaneni dan Allah.
Yaya kayafemin mana kowama na kuskure
Katuna fa kaima aika wankamin mari akan najaha…”yace ke toh ya isa haka karna Æ™ara jin wannan maganan abakinki ya isa haka. shiru tayi tana kallonsa har ya miÆ™e tsaye
takaitaccen kallo ya bita da shi yace..tashi kije kiyi wanka kiciremin rigana marar kunya kawai.,yana fadin hakan sai abun ya fado mata arai a daburce ta saukar da idanunta zuwa kasa ta wani kalle jikinta taga rigar dan gabaki daya ta manta dashi ajikinta
Ahankli cikin rudewa tace “wayyo Allah na na higga uku ni wasime,tana dago kai taganshi can ya juya zai Tafi, a cikin sauri ta tashi ta bishi arikirkice ta fado akan gadon bayan sa ta manne masa cikin wani yanayi mai saka shauki tare da kanannede shi da hannunta ta gaba.
Wani kankame shi gam gam tay tamkar wanda akace mata za’a sace mata shi..ko zaiy rabuwar har abada da ita
Wani kakkarfan nishi ta sakar mishi agadon bayansan wanda babu tantama shiya saukar mai da wani zautaccen kasala yakuma sakashi lumshe idanunsa abazata.
ACikin wata sautin fitinanniyar shagwaba da sakalci mai sare gabobin jiki ta narke tafara mishi kuka mai naniÆ™e da shagaba ga ban tausayi cikin sanyin murya tana cewa” wayyo Allah Yaya na kayafemin mana dan Allah,yaya natuba da komi danay maka wallh ko riganka ma bazan kara taba maka ba.nide kawai kaya hakuri kayafemin kuskure nayi.
Tana fadin haka tana dan bubbuga kafafunta akasa tana bori tana dada manne mashi kirjinta abayansa tana gugar sa da kwailayen nonowarta,idonshi a lumshe ya kama hannunta ya bambare ajikinshi da kyar snn ya fixgota ya dawo da ita ta gabanshi Suna fuskantar juna “yace banace mimi magana ya kare ba wai maiyasa kike da taurinkai da rakin tsiya ne..ke bazaki girma ba ne?
Wasimé Kece kuka kece fitina kece Daga min hankli..Yanzu kuma menace miki?kasa ta sauƙar da kanta ahankli tace kace inje incire maka rigarka
Yace ok ..”I just said it so that kicire kisamu kiyi wanka kisaka asalin kaya wanda zai dumamaki ko bakijin sanyin da akeyi ne?dan shiru tay snn ta dago ta kalleshi da sigar marairacewa tace “toh ai bakasha tea dina ba ne..”Yace mtsss oohhh banace miki na koshi ba?
girgiza kai tay cikin muryan kuka tace “bafa abinda kaci kawai dai kace kanakan fushi dani shine kawai bazaka sha ba…kan ya furta wani kalma jinta kawai yay agabansa har ta sulale kan gwiwarta kanta na kasa sosai tana hawaye
Cikin sarkewar murya Tace yaya mezanyi ne kayafemin..nide inaso kayafemin..na maka alkwari daga yau zan dena bakin halina duk abunda kace bakaso bazanyishi ba zanje ma na kara bawa najaha hakri inkanaso…tana ta fadan maganganu.
Bai amsata ba sai can data gama surutun tay shiru snn ya saka hannunshi ya dagota tsaye gamida ya jawo hannunta da dan karfi suka koma falon ya zauna akan kujera ita kuma tazauna a ganga dashi…
“ajiyar zuciya ya sauÆ™e snn ya juyo kansa ta gefenta yanata kallon yadda ta sunkuyar da kanta can Æ™asa cikin sanyin yanayi fuskarta cike da wani irin damuwa”..
Idonshi ya lumshe kadan snn ya bude gamida saukesu akan ta..cikin nitsatsiyar murya ya fara mata nasiha mai shiga jiki akan abunda tayi wanda ba daidai ba
Yace ni bawai nace dukka laifinki bane amma kiy hkri ki fahimceni inayi miki haka ne duk dan karki ɓata tarbiyanki bawai inabin bayan kawarki ba..
Ni bansan kawarki ba kece kikasanta kuma dan kinyi kuskure akanta saina kasa nunamiki bacin raina? Wasime abunda kika aikata badaidai bane,ahaka wata rana inyazo da tsautsayi zaki iyayn sanadiyar ran wani mutum.
..snn kidena tunanin sabida itace zan miki wani abu..kece tawa ba ita ba..im only concerned about you nd ur character,Kuma dama shi dan adam ajizi ne i knw i have overeacted with yoy shiyasa na baki hkri akan kuskuren danayi.
Tunda taheer yafara maganan wasime ta soma jin sanyi sanyi aranta damuwar datakeji acikin zcyrta na raguwa
Jawota yay jikinshi ta lafe ya dada saukar da muryansa kasa kasa cikin sigar lallami yace
“Hey Look i wll neva try to hurt you…habarta ya tallafo suna kallon juna cikin tausashiyar yanayi mai tafiyarwa muryansa a rarrabe yace,wasimé ure my wife..ko bakisani bane?.sassanyar hawaye ne ya gangaro mata kan fiskarta batace mishi komi ma,hannunshi ya saka akan fuskn nata ya share mata hawayen nata tasss yana cewa…
“ki kwantar da hanklinki kinji?komi ya wuce…i make a mistake nd u also make one…a human being is meant to make a mistake cos no one is perfect..nd im proud of you da kikasan Kizo kiban hakuri..banki shan tea dinki sabida ina fushi dake ba..”u werent taking urs..so i tot koyauma kasheni kikazoyi da shayi.?.bata san sanda karamin murmushi ya kufce mata ba dan kusan ince da wata irin yanayin zolaya a muryanshi ya furta matavhakan”
wani ajiyar zuciya
Ta sauke tare da yin lamo akan kirjinshi ahankli ya soma shafa mata gadon bayanta
Yana kwantar mata da hankli,wani lumshe idanunta tayi tanajin hanklinta na kwanciya sosai da sosai musamman ma daya nuna ya fahimce ta dan itama sai ayanzu ne take dada fahimtar manufan sa..ta gane cewa ba akan najaha bane ya mareta yake kuma fushinsa da ita duk akan abunda tayi ne wanda itakanta tasan bai dace tay hakan ba.
Wani shiru ne ya ratsa wajen ayayinda ya cigaba da shafata hankli ahankli tafara narkewa ajikinshi tanajin wani iri iri,da hannunta ta tantame bayan rigarshi ta baya,Wani tukikin kasala qamshin turaren jikinshi yake saukar mata tanajin kamar zatay bacci.
Shikuwa duk abubuwan da suka faru tskaninsu jiya cikn dare shiya dinga dawo masa cikin ransa
Har saida tunanin ya soma sauya masa yanayi…
Da kyar ya kwaco kansa daga tunanin snn ya janyeta ajikinshi ya dago ta sama zuwa kan cinyarshi “Kallon cikin kwayar idanun juna sukeyi da shaukin dake tafe acikin zukatansu wanda tazo musu a bazata batare da dayansu ya shirya bude sirrin zuciyarshi a fili har haka ba.
Lumshe idanunsa yay gameda shafe Gefen fuskarta,a cikin sauke mai karamin nishi tay malala tabi kan kirjinshi ta kwanta tay lamo tana shako bugun zuciyarsa dake dokawa da dan karfi
Bakinshi ya dora akan goshinta ya sumbata yanajin yadda ta dada kankame sa da karfi kuma cikin kasalliyar yanayi,ahanlli yakai hannunshi kan fresh cinyarta data bari a bude yana shafawa da wata irin fitananniyar siga bai dauketa wani mintina ba ta fara karkarwa ajikinshi
Tanajin wani irin kasala mai gigita hankli da ratsa
Kwakwlwa.